Aikin Gwamnatin Najeriya
Za a ji labari ‘Yan Majalisar Arewa za su bada gudumuwar N350m a sakamakon harin sojoji a Tudun Biri. Shugaban majalisa da ‘yan majalisar Kaduna sun bada N45m.
Rahoto ya zo cewa Gwamnatin da ta wuce ta Muhammadu Buhari ta bar wa Bola Tinubu gadon bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar ayyuka a kokarin gina tituna.
Dan Najeriya ya fadi wasu ayyuka guda biyu da mutum zai iya nema wanda ke biyan naira miliyan uku duk wata. Kamfanonin na aiki ne a Abuja kuma suna neman ma'aikata.
Mai girma Bola Tinubu ya nada mukamai a Hukumar NCDMB da Majalisar NCP daga dawowa daga taron COP28 da aka yi a Dubai. Felix Ogbe ya zama shugaban NCDMB.
Akalla ma'aikatan gwamnatin tarayya dubu biyu ne ba za su samu albashin watan Nuwamba ba. Hakan ya faru sakamakon samun matsala da suka yi a tsarin IPPIS.
Bola Tinubu ya na so a rage yawan mutanen da ke garkame a gidajen gyaran hali. Za a tanadi N580m domin a fanshi mutane fiye da 4000 da aka daure a kurkuku.
Fitaccen dan siyasa kuma tsohon kwamishina, Alhaji Shehu Othman ya riga mu gidan gaskiya yana da shekara 91. Iyalansa sun tabbatar da rasuwarsa a ranar Laraba.
Bola Tinubu ya nada mutane 10 da za su jagoranci MOFI. Dr. Shamsudeen Usman ya zama Shugaban majalisar sa ido shi kuma Dr. Armstrong Ume Takang shi ne CEO.
Gwamnatin jihar Kano ta gano wasu daliban makarantar sakandire (JSS da SSS) a cikin ma'aikatan jihar. An kuma gano masu bautar kasa da dan shekara 13 a ciki.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari