Zaben Shugaban kasan Najeriya
Sakataren na PCC ya yi bayanin abin da ya sa Bola Tinubu ya zauna da masu neman takara, ya ce babu rikicin da ya kaure tsakanin Asiwaju da Gwamnonin Jihohin APC
A gaban Uwargidar ‘dan takaran PDP a 2023, Hajiya Titi Abubakar, Bala Mohammed ya tabbatarwa mutanen jihar Bauchi cewa babu wata rigima da shi da Atiku Abubakar
Alkawarin da Bola Tinubu ya yi shi ne zai tafi da kowa idan ya yi nasara. Tinubu ya hadu da duka masu neman kujerun siyasa a jam’iyyar APC a ranar Lahadin nan.
Jagora a APC, Tunde Bakare ba zai goyi bayan Bola Tinubu a zaben shugaban kasa ba. Alamu sun nuna wannan a wata huduba da ya yi a ranar Lahadin nan da ta gabata
Gwamnan APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa gwamnonin APC ke ci gaba da marawa dan takarar shugaban kasa Tinubu baya a zaben 2023, ya fadi dalili daya.
Dan takaran shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar African Democratic COngress ADC, Dumelu Kachikwu, ya bayyana cewa ya kamu da sabon nauyin Korona.
Mamman Daura ya tona yadda aka tafka magudi, aka murdewa Muhammadu Buhari zabe. Malam Daura ya na ganin murdiyar PDP ce ta hana su nasara a 2003, 2007 da 2011
Za a ji Shugaban PCC na Imo bai yarda da Emeka Ihedioha ba, ya ce 'dan siyasar yana cikin wadanda ake ganin su na yaudarar ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bawa yan Najeriya shawarwari kan shugaban kasar da ya dace su zaba a 2023, ya ce dole ya fahimci tattalin arziki.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari