Zaben Shugaban kasan Najeriya
Shugaban kabilar Ijaw a Kudu maso Gabashin Najeriya ya ballo ruwa, ya bayyana kadan daga halin da ake ciki game da abokin takarar Atiku Abubakar, gwamna Okowa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 zai bawa yan Najeriya mamaki
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria's Peoples Party, NNPP, ta ce dan takararta Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bai gana da Atiku ba
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC ne zai kawo sauyi mai ma'ana a shekarar nan idan aka zabe shi ya gaji Buhari. ga dalili.
Wasu fitaccen yan Najeriya sun ce kasar bata bukatar zabe a 2023, amma abin da ake bukata shine gwamnatin wucin gadi don yi wa kundin tsarin mulki garambawul.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya ce suna kyautata zaton hukumar zabe mai zaman kanta INEC, zata yi zabe sahihi kuma mai nagarta a shekarar 2023
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ya bukaci yan Najeriya da su zabi nagartattun shugabanni a zaben 2023.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa aikin shugaban kasa babban aiki ne ja da bai kamata mutane 'yan shekaru 40 zuwa 50 su nemi yin sa ba.
A martaninsa ga zargin da ake masa na satar kudi kamar yadda ya zo a wani faifan murya da Achimugu ya saki, Atiku ya ce babu wani sabon abu da aka fadi a kansa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari