Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon kakakin majalisar wakilai ya bayyana hadarin da ke tattare da ba dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu ragamar Najeriya saboda dalilai.
Za a ji labari Gwamnan jihar Ondo ya yi ikirarin Bola Tinubu zai lashe zaben shugaban kasa da za ayi. Rotimi Akeredolu ya fadawa mutanensa su yi APC sak a 2023.
‘Dan takaran Hope Democratic Party a zaben 2019 yana kalubalantar kujerar Muhammadu Buhari. Alkali ya yi watsi da karar, ya ki yarda ya tunbuke Shugaban Kasa
Naja’atu Muhammad ta fito da ‘Dan takaranta a APC a 2023. 'Yar siyasar ta ce tun farko ba ta goyon bayan Bola Tinubu ya samu takarar shugaban kasa a APC ba.
A dalilin rikicin PDP, za a ji labari ‘ya ‘yan jam’iyyar hamayyar a Kebbi ba su je tarbar 'dan takaransu ko su halarci gangamin Atiku Abubakar/Ifeanyi Okowa ba.
Hon Francis Nwifuru, dan takarar Gwamnan Jihar Ebonyi a jam'iyyar APC a Jihar Ebonyi ya shawarci kabilar Ezza su jefa masa kuri'a idan ba haka za su yi nadama
Gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, uku ne suka yiwa Bola Tinubu rakiya zuwa ganin Shugaba Buhari bayan 'babatun' da yayi a Abeokuta wurin kamfe
Ana yaɗa labarun ƙarya akan Asiwaju Bola Tinubu. Hadiminsa ya karyata labaran da ake yadawa a kan cafke motocin kudi daga gidan shi a kan hanyar zuwansu banki.
Dino Melaye, kakakin kwamitin yakin zabe na dan takarar shugaban kasa na jam'iyya PDP, Atiku Abubakar ya ce tsohon shugaban kasa, IBB, yana goyon bayan Atiku.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari