Zaben Shugaban kasan Najeriya
Rahoto ya ce wata ‘yar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce babu wata yarjejeniya da ya ajiye da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.
Dan takarar shugaban kasa a inuwar LP a zaben ranar Asabar da ta gabata, Mr. Peter Obi, ya ce ƙiriƙiri aka kwace masa nasarar da ya yi amma ba zai hakura ba.
Uwargidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta taya Bola Tinubu murnar samun nasarar da yayi a zaɓen shugaban ƙasan Najeriya, wanda aka gudanar.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, nan ba da jimawa Tinubu zai koma rayuwa a daya daga cikin gidajen gwamnatin tarayya da ke cikin Abuja jinji jam'iyyar APC.
Firaministan Ingila, Rishi Sunak, ya taya sabon shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu murnar cin zaɓe. Ya bayyana irin haɗin kan da zai ba shi domin samun nasara
Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan sakamakon zaben sabon shugaban kasa. Janar Babangida yana ganin zababben shugaban kasar ya cancanci ya yi mulki.
Sanata Dino Melaye ya ce babu ja da baya a kan batun zuwa kotun zabe. Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce za su nemi hakkinsu. shugaban NNPP na kasa ya ce a soke zabe.
Gwamna Aminu Bello Masari ya ce ya gamsu dan takarar gwamnan jihar na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Dikko Radda, zai lashe zaben gwamnan da ke tafe.
Yadda NNPP ta rike Kano, da tasirin Peter Obi a Kudu su na cikin abubuwan ban mamaki da suka faru wanda har gobe mutanen Najeriya suke magana a game da su.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari