Zaben Shugaban kasan Najeriya
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Wani matashi ɗan Najeriya ya fusata ya jefar da katin zaɓensa cikin bola bayan an faɗi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa. Matashin yace ba zai ƙara yin zaɓe ba.
Tsohon gwamnan jihar Katsina kuma jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Ibrahim Shehu Shema, yayi kira ga ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku.
Wata kungiyar hadin kan yan arewa, ANA, ta ja kunnen tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo kan cewa a soke zaben shugaban kasa na 25 ga Fabrairun 2023.
Zababben mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima ya ce ya bayyana zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu a matsayin mafi inganci a kasar
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya ce shi da Peter Obi ne suka lashe zaben shugaban kasar Najeriya.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta hana duk wasu bukukuwan murna ko gangami kan sakamakon zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya da aka kammala a jihar.
The Centre for Democracy and Development (CDD) ta ce kabilanci ya yi amfani a zaben Shugabancin Najeriya. Ibo sun yi wats da LP yayin da Barebari su ka bar APC.
Zababben shugaban kasan Najeriya, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, matarsa ta daina zaman majalisa tun da yanzu ya samu ragamar Najeriya baki daya.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari