Zaben Shugaban kasan Najeriya
Abin da muka fahimta shi ne kungiyoyi na magoya baya jam’iyyar APC da masoyan Bola Tinubu sun rabu a kan Yahaya Bello da za iyi aikin jawo matasa a zaben 2023.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Ondo, Hon. Victor Olabimtan ya ayyana cewa dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu zai samu kuri'u kashi 90
Jagororin al'umma daga jihohi 19 da birnin Abuja da suka haɗa Arewacin Najeriya, sun ce ba wanda zasu goya wa baya sai wanda zai magance matsalolin yankinsu.
Fasto Samuel Oladele kuma limamin Christ Apostolic Church (CAC) Worldwide ya ba kiristoci satar amsa a zaben Shugaban kasa, yace su bi wanda zai kare ra’ayinsu.
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya ce idan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya lashe zabe zai bunkasa kasar da kawo ci gaba.
Mutum hudu cikin wadanda za su yi takara a zaben 2023 karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, a Jihar Osun, a ranar Laraba sun bayyana goyon bayan
Jam’iyyar Peoples Democratic Movement da INEC ta soke rajistarta da Muslim/Christian Youths & Elders Forum and Genuine Governance Group (GGG) suna tare da APC.
Shugaban jam'iyyar Kwankwaso mai kayan marmari, Rufai Ahmed Alkali, ya cedan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu,likimo zai dunga yi idan ya lashe zabe.
Ko da Jigon APC Ya Fito Baro-Baro Ya Fadawa Kiristoci Ka Da Su Zabi APC. Goodluck Jonathan ya dauko labarin kiran da ya yi wa Muhammadu Buhari ana tsakar zabe.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari