Zaben Najeriya
Rahoto ya nuna cewa jami'an tsaro sun bindige tsohon kansila na gundunar Getso a jihar Kano, Ibrahim Nakuzama, kan satar akwatin zabe, na kusa dashi ya tabbatar
Hyacinth Alia, dan takarar jam'iyyar gwamna na Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a Benue ya lallasa takwararsa na PDP a akwatunan zaben gidan gwamnati.
Wasu mutane cikin masu zabe wani gari mai suna Garam, a karamar hukumar Tafa da ke Jihar Niger sun ce sun gwammace a basu abinci a maimakon a tura musu kudi.
Kpam Sokpo, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Buruku ya yi zargin sojoji daga bataliya ta 401 sun lakada masa duka ciki dare a otel dinsa a jihar Benue
An samu tsaiko a wasu rumfunan zaben Kano inda mutane suka yiwa wasu mata 3 duka don zarginsu da siyar da kuri'u da siyan kuri'u, jamian tsaro sun shiga tsakani
A yau 18 ga watan Maris 2023, mutanen jihohin Kaduna da Adamawa za su zabi wanda zai zama sabon Gwamna. A Adamawa, za a gwabza da mace a takarar Gwamnan 2023.
An samu yar hatsaniya a wani akwatin zabe da ke karamar hukumar Kiru na jihar Kano yayin da wani mutum ya taho da birinsa wurin zabe kuma mutane suka tarwatse
Jamiyyar All Progressives Congress, APC, mai mulki a kasa ta gargadi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar LP cewa ba zai iya kwace nasarar Tinubu ba
Rundunar yan sanda ta yi gagarumin gargadi ga mutane ko kungiyoyi masu niyan kawo hargitsi a zaben gwamnoni da yan majalisar jihohi da za a yi a fadin Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari