Zaben Najeriya
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, kungiyar malaman jihar Kano sun ayyana goyon bayansu ga takarar Atiku Abubakar.
Bayan an sauya kudi, Shugaban EFCC ya tono makarkashiyar da ake yi. Baya ga kaya, Abdulrasheed Bawa ya ce akwai sababbin kudin da sai ranar zabe za a fito da su
Wata kotun majisatre ta tsare dan Majalisar Tarayya daga Jam’iyyar APC Ephraim Nwuzi, kwana biyu kafin zaben da yake neman yin tazarce a kujerar a zaben 2023.
Kungiyar manajojin bankuna a Najeriya ta karyata labarin da ke yawo cewa akwai shirin dakiƙe hada-hadar kudi ta kowace hanya a bankuna yayin babban zaben 2023.
Sufeta janar na yansandan Najeriya, IGP Usman Baba ya bada umurnin takaita zirga-zirgan ababen hawa a tituna da ruwa da sauran nau'ika a ranar Asabar don zabe.
Majalisar tsaro a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu, ta bayar da umurnin gudanar da babban zaben shugaban kasa da na yan majalisa a ranar Asabar mai zuwa.
Sanatan APC, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa ƴan Najeriya basu shirya samun shugaban ƙasa Inyamuri ba. Ya faɗi abinda yankin ya rasa domin mulkar ƙasar nan.
Kwanaki uku kafin zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya wanda za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, hukumar zabe ta kasa ta fara rabon kayan aikin zaben.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Datti Baba-Ahmed ya bayyana dalilin da ya sanya ƴan Najeriya, ba za su zaɓi Tinubu ba.
Zaben Najeriya
Samu kari