Zaben Najeriya
Mun tattaro abubuwan Bola Tinubu ya fada a wajen rantsar da shi. Shugaban ya kawo maganar tallafin fetur, ayyukan yi, tsaro, ya dage sosai a kan sha’anin matasa
‘Dan takaran na LP da magoya bayansa da aka fi sani da ‘Yan Obidient za su yi zanga-zanga a Eagle square, Tai Obasi ya tabbatar da ba gaskiya ba ne a wata hira
A rahoton nan, mun kawo SGF, COS da jerin nadin mukaman da Bola Tinubu zai fara yi a karagar mulki. Nan da kusan awa 24, Tinubu ne shugaban tarayyar Najeriya
Zababbun 'yan majalisar jam'iyyun adawa su 63 sun nuna goyon bayansu ga Tajuddeen Abbas da Benjamin Kalu da jam'iyyar APC mai mulki ta tsaida wajen neman shuga.
Kotun sauraron ƙarar zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta amince wa Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP ta baje kolin hujjojinsa cikin makonni 3 kamar yadda ya nema.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce bai damu ba ko kadan don za a rantsar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu kafin kammala kararsu a kotu.
Ladi Adebutu ya samu kan shi cikin matsala domin 'yan sanda su na bincike a kan shi. Jam’iyyar APC ta rubutawa ‘Yan sanda korafi cewa Adebutu ya saye kuri’u.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta yi fatali da buƙatar a riƙa haska zamanta kai tsaye. Atiku Abubakar da Peter Obi ne dai suka shigar da buƙatar
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Zaben Najeriya
Samu kari