Zaben Najeriya
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Osun ta karyata rade-radin cewa gwamnan jihar Ademola Adeleke na shirin komawa All Progressives Congress (APC).
Sarkin Musulmi kuma Sultan na Sokoto, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya da su karbi sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu.
A sakonsa na taya murna zuwa ga Bola Tinubu, shugaban Afenifere, Pa Fasoranti, ya bukaci zababben shugaban kasar da ya kula sosai wajen haka kan kasar Najeriya.
Wata kungiyar haɗa kan kasa da zaman lafiya mai dorewa ta roki hukumar zabe mai zaman kata ta ƙasa INEC ta bayyana abinda ya sa bata dora sakamako a Firtal ba.
Nan da kusan watanni uku ake sa ran za a rantsar da sabuwar majalisar tarayya. Za a samu sababbin Sanatoci da ‘Yan majalisar da suka doke wadanda suka dade.
Ekene Enefe, jigon APC ya ce hukumar INEC ba ta tura sakamakon zabe ta intanet ba don an gano akwai masu kutse na intanet da aka dako su daga Rasha da Israila.
Abin Ban Nan Cike Yake da Takaici Cocin Gidan Gwamnati Ta Asoroko Za'a Rufe ta Na Tsawon Shekaru Hudu Batare da wani ya Shiga Yayi Bauta A cikinta ba - Okowa
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta ce ba za ta tafi kotu ba don kallubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta haɗe da wasu jam'iyyun adawa 9 a jihar Ogun domin kawo ƙarshen mulkin gwamnan APC, Dapo Abiodun a jihar ta Ogun.
Zaben Najeriya
Samu kari