Zaben Najeriya
Firaministan Ingila, Rishi Sunak, ya taya sabon shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu murnar cin zaɓe. Ya bayyana irin haɗin kan da zai ba shi domin samun nasara
Gwamna Aminu Bello Masari ya ce ya gamsu dan takarar gwamnan jihar na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Dikko Radda, zai lashe zaben gwamnan da ke tafe.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi a matsayin mutum mara buri da yawa.
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Wani matashi ɗan Najeriya ya fusata ya jefar da katin zaɓensa cikin bola bayan an faɗi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa. Matashin yace ba zai ƙara yin zaɓe ba.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya ce shi da Peter Obi ne suka lashe zaben shugaban kasar Najeriya.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta hana duk wasu bukukuwan murna ko gangami kan sakamakon zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya da aka kammala a jihar.
Ya Kamata Atiku da Obi Suyi Koyi da Jonathan ta Hanyar Kiran Wayar Tinubu Su Tayashi Murna Salon Yadda Yayiwa Buhari a Shekarar 2015 - Kwamitin Neman Zaɓen APC
Zaɓukan 2023: Yazo Ya Tafi Ya bar Baya Da Kura Ga Wasu Gwamnoni, Ga Jerin Sunayen Gwabnonin 6 Da Suka Rasa Kujerun Sanatoci A Kokarin Su Na Zama Sanatocin su
Zaben Najeriya
Samu kari