Zaben Najeriya
Dr. Muazu Babangida Aliyu ya ce siyasa sai mutanen banza, yake cewa tun daga wajen sayen fam zuwa zaben tsaida gwani, an yi waje da mutanen kirki daga samun mulki.
Dino Melaye, dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben watan Nuwamba ya ce ba zai tafi kotu kallubalantan nasarar jam'iyyar APC ba.
Dan majalisar mazabar Tudun Wada/Doguwa ya zargi jam'iyyar NNPP ta tafka magudi a zaben gwamnan jihar da ya gudana a 2023. Ya ce NNPP ta yi amfani da kuri'un bogi.
Kafin a iya shirya zabuka masu nagarta, Attahiru Jega ya ce akwai gyare-gyaren da ake bukata, daga ciki ayi wa INEC garambawul sannan a gyara dokar zabe ta kasa.
Farfesa Attahiru Jega ya jero matsalolin da INEC ta ke fuskanta da gyaran da za ayi. Ko da an gyara doka zabe, Jega ya ce akwai sauran aiki a gaban hukuma.
Dattawan Arewa sun yi magana bayan shari’o’in zabe musamman na Kano. Haka kuma tsohon shugaban kungiyar lauyoyi na kasa watau NBA, Olumide Akpata ya koka.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan yiwuwar samun dan kabilar Igbo a matsayin shugaban kasa.
Rahotannin da muke samu yanzu na yin nuni da cewa Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Abubakar Suleiman.
Alkalai na soke nasarar PDP a zaben Gwamnan Nasarawa, aka tabbatar da APC ta lashe zabe sai aka ga Gwamnan tare da shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje.
Zaben Najeriya
Samu kari