Zaben Najeriya
Yayin da ake gudanarda karishen zabe a wasu mazaɓaun Kano, wasi yan daban siyasa da yawa sun kai hari tare da tarwatsa mutane a rumafar da ke yankin Fagge.
A yau Asabar ne Hukumar zabe INEC ta ke gudanar da zaben cike gurbi na mazabar Doguwa/Tudun Wada a jihar Kano biyo bayan ayyana zaben a matsayin inconclusive.
Shugaban Jam’iyyar NNPP da ‘Dan Takaransa su na rigima Kan shari’ar zabe. Tsohon shugaban Jam’iyyar NNPP na reshen Ogun, ya ce babu wanda zai canza masu Lauya
A wannan rahoto, Legit.ng ta tattaro wuraren da ake sa ran zabuka za su kankama aa gobe. 'Yan takaran Sanatocin Kebbi, Sokoto da Zamfara za su san mokamarsu.
Da aka je kotun sauraron karar zaben bana, Bola Tinubu da ya lashe zaben sabon shugaban kasa da aka yi, ya yi bayanin abin da ya hana Atiku Abubakar nasara
A shekarar nan, da aka tashi jero mutum 100 da tasirinsu ya kai inda ya kai a ban kasa, an kawo Bola Tinubu a mujallar nan ta TIME da ake bugawa a Kasar Amurka.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kano ta fada wa kotun sauraron kararrakin zabe cewa Abba Kabir Yusuf na NNPP kuri'a 178,378 ya samu ba miliyan ba.
Nyesom Wike da wasu Gwamnonin PDP sun shirya makarkashiya domin a canza NWC, amma Gwamnan Bauchi, Bala Mohamme ya dage sai ya takawa ‘Yan kungiyar G5 burki.
Wani kotun majistare da ke Abuja ya hana belin wani mai zanga-zangar adawa da bikin rantsar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu a ranar 29 ga watan Mayu.
Zaben Najeriya
Samu kari