Zaben Najeriya
Falana, ya ce Najeriya ce kasa daya tilo a duniya da a yau alkalai ke yanke hukunci na karshe kan sakamakon zabe, don haka akwai bukatar a daina yin hakan.
Mutane 35 sun kai Tinubu kotu domin a soke mukaman da ya bada. Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) da BudgIT su ka hadu wajen zuwa kotu.
Kafin a je ko ina, mutane sun fara zanga-zanga a kan sauke Gwamnan Filato da kotu ta yi. Hukuncin kotun daukaka kara bai yi wa wasu dadi a jihar Filato ba.
Jigon jam'iyyar PDP kuma na hannun daman dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya musanta cewa ya bar PDP zuwa APC.
A cewar Reno Omokri, gazawar jam’iyyun LP da NNPP na hadewa da PDP zai sa shugaba Tinubu ya samu tazarce idan ya sake tsayawa takara a zaben 2027.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen gwamnan jihar Imo, Nathan Nneji Achonu, ya bayyana cewa ba zai ta ya Gwamna Uzodimma murna ba.
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya bayyana cewa akwai alamun sabbin fuskoki na shigo wa jihar yayin da ake shirye-shiryen yanke hukunci a gobe Laraba.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta fasa gudanar da zaɓen cike gurbi na gwamna Kogi da ta shirya gudanarwa a wasu ƙananan hukumomi na jihar Kogi.
Murtala Ajaka, dan takarar gwamna na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi yayi ikirarin an tafka magudi a zaben ranar Asabar amma ba zai tafi kotu ba
Zaben Najeriya
Samu kari