Zaben Najeriya
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa zaɓen shekarar 2023, ya nuna cewa shugaba Buhari, ya cika alƙawarin da ya ɗauka na gudanar da ingantaccen zaɓe a ƙasar nan.
Muhammadu Sanusi II ya ce akwai rashin jituwa da rabuwar kai a kasar nan, yake cewa tun bayan yakin Biyafara, ‘Yan Najeriya ba su taba rabuwa irin yanzu ba.
APC ta samu kudi masu yawa ta hanyar saida fam din shiga zaben 2023, sai ga shi wani shugaba a APC ya bukaci Abdullahi Adamu ya dawo da wadannan tulin kudi.
Abdullahi Ganduje, gwamnan jihar Kano ya kafa babban kwamiti mai mambobi 17 na mika mulki ga gwamnatin Abba Kabir Yusuf mai jiran gado, SSG na jagoran kwamitin.
Bishop David Oyedepo, mammallakin cocin Living Faith ya magantu kan hirar wayarsa da Peter Obi dan takarar jam'iyyar Labour yana mai cewa ba ya yi wa kowa kamfe
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana yin hayar wasu manyan lauyoyi a kasar nan domin yin aiki wajen tabbatar da sahihancin sakamakon zaben shugaban kasa.
Dan takarar shugaban kasa na NNPP ya bayyana dalilin da yasa bai ci zabe ba da kuma dalilin da yasa jam'iyyarsa bata tabuka komai ba a zaben da ya gabatan.
An zabo alkalai daga jihohin kasar nan domin sauraran batutuwan da suka shafi sakamakon zaben da aka ce wasu 'yan siyasa sun kalubalanta a zaben na bana dai.
Jam'iyyar All Progressives Congress ta kori jigon ta na kasa daga jihar Bauchi, Sirajo Dada, bayan samunsa da laifin cin amanar jam'iyya yayin babban zaben 2023
Zaben Najeriya
Samu kari