Zaben Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci dukkan ministocinsa da ke son yin takara a zaben 2023 da ke tafe su mika takardan murabus dinsu kafin ko ranar Litinin 16 ga
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun shirya yin wani taro a wani zama na hadin gwiwa a Abuja gabanin babban taron kwamitin zartarwa na jam'iyyar na kasa a yau dinnan.
An yi taron tsakar dare da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da shugabannin Kungiyar Fulani da ke Abuja wadanda su ka siya masa fom din takarar shugaban ka
Tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Ahmed Yerima ya ce Kiristocin jiharsa sun amfana kwarai daga dokar musuluncin da ya kafa a jiharsa lokacin ya na gwamna, The Cable
Tsohon mataimakin babban bankin Najeriya, CBN, Farfesa Kingsley Moghalu, a ranar Talata, ya shiga takarar shugabancin kasa a hukumance bayan siyan fom din takar
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya yi watsi da fom ɗin takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC da wata kungiyar magoya bayansa daga arewa suka siya
Jam’iyyun siyasa sun bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta sauya jadawalin zaben 2023 domin ba da damar halartar zaben yadda ya kamata..
Kungiyar Fulani ta Miyetti-Allah MACBAN, ta ce ba ta sayi fom din tsayawa takara ga wani dan takara da zai fafata a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a kasar.
A ranar Talatan nan, Majalisar dattawan Najeriya ta gyara kundin zaɓe 2022 ta bai wa wasu rukunin Deleget damar kaɗa kuri'a a wurin tarukan jam'iyyun siyasa.
Zaben Najeriya
Samu kari