Zaben Najeriya
Tun bayan kammala zaɓen kananan hukumomi a jihar Kaduna, Gwamna Malam Nasiru El-Rufa'i ya baiwa sabbin ciyamomi shahadar kama aiki ranar Litinin 1 ga Nuwamba
Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun kungiyar dattawan arewa, NEF, ya ce arewaccin Najeriya za ta zabi dan takara mai nagarta ne daga kowanne yanki a 2023.
Makkah, Saudiyya - Shugaba Muhammadu Buhari ya rantse da Al-Qur'ani mai girma cewa wa'adinsa na karewa ba zai nemi yi tazarce kan kujerar mulkin Najeriya ba.
Tsohon ɗan taƙarar shiugabn ƙasa kuma sanannen ɗan jarida a Najeriya, Dele Momodu, ya koma babbar jam'iyyar hamayya PDP, ya kuma roki yan Najeriya su yafe masa.
Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal yace jam’iyyar PDP ta fara namijin kokarin karbe mulkin kasar nan a zaben 2023. Gwamnan na jihar Sokoto ya bayyana wannan a Ondo.
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya ta CAN ya ja kunnen jam’iyyun siyasa akan tsayar da ‘yan takarar su duk masu addinai daya a zaben 2023 da ke karatowa. Ya
Daya daga cikin yayan Basaraken Ebiraland, kuma shahararren ɗan kasuwa, Yarima Malik Ado Ibrahim, ya shiga jami'iyyar hamayya YPP kuma zai tsaya takara a 2023.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr. Bukola Saraki, ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) za ta bude tikitinta na takarar shugaban kasa ga kowa.
Kungiyar matasa daga arewacin Najeriya sun nemi jam'iyyun siyasa su mika tikitin sugabancin kasa a zaben 2023 ga jagoran jam'iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu.
Zaben Najeriya
Samu kari