Zaben Najeriya
An ce dan takarar na kan gaba a jam’iyyar APC mai mulki ya bayyana haka ne a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’i
Rabi'u Kwankwaso,tsohon gwamnan jihar Kano, ya ce Peter Obi, dan takarar shugabancin kasa a Labour Party,shi ya dace ya zama abokin takarar shi da ya koma NNPP.
Gwamnan jihar Ribas kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, ya jaddada cewa zai cika alkawarinsa ta hanyar marawa dan takarar shugab
An gano yadda Atiku ya yi amfani da dabara a mintunan karshe na zaben fidda gwanin PDP, ya samu nasarar lashe zaben kuma ya bayyana dan takarar PDP a zaben 2023
Jam'iyyar APC ta sanya ranar Litinin da Talata su zama ranakun tantance wadanda suka siya fom din takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jam'iyya mai mulki.
A ranar Asabar, 28 ga watan Mayu, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zama zakaran gwajin dafi a zaben fidda gwanin jam'iyyar PDP na 'yan takara.
Jami'an hukumar EFCC sun bayyana cewa sun dira filin wasa na MKO Abiola da ke ABuja ne domin dakile duk wani almubazzanci da yadda ake shakawa deliget kudade.
Fitaccen malamin addinin Islama, Ahmad Gumi, ya ja kunnen deliget din jam'iyyu da su guji karbar cin hanci wurin zaben 'yan takarar jam'iyyunsu, ba zai kare ba.
Sanatan yammacin Legas, Solomon Olamilekan Adeola, ya lashe zaben fidda gwanin sanatan da zai wakilci yammacin jihar Ogun a zaben fidda gwanin jam'iyyar APC.
Zaben Najeriya
Samu kari