Zaben Najeriya
Tsohon mataimakin gwamnan CBN, Kingsley Moghalu, ya bayyana cewa ya manta ya sanar da Shugaban kasa Muhammadu Buhari aniyarsa na takarar shugaban kasa a 2023.
Bulaliyar Majalisar Datijai, Orji Kalu, ya ce yana fuskantar matsin lamba kan lallai sai ya bayyana ƙudirin takararsa ya kuma kaiwa Buhri ziyara ya sanar da shi
Gwamnan Jihar Rivers kuma jigo a jam'iyyar PDP, Mr Nyesome Wike, ya bayyana cewa al'ummar Najeriya suna son jam'iyyar PDP ta kwace mulki daga hannun APC a 2023.
Raymond Dokpesi,tsohon shugaban kafar sadarwa ta Daar ya ce ya kamata shugaban kasan da zai gaji mulki a 2023 ya kasance wanda zai hade kan kasar nan gaba daya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan Kano ya bayyana cewa har yau bai kai ga yanke shawara kan yiwuwar tsayawarsa takarar shugaban kasa a zaben 2023 ba.
Dan majalisa mai wakilatar mazabar Tarauni a tarayya na Kano, Hafizu Kawu, ya kwatanta mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da wanda ya dace ya gaji Buhari.
A karon farko, wata mace kuma matashiya da ba ta wuce shekaru 38 a duniya ba, ta bayyana cewa zata nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Gabanin babban zaben 2023, kungiyar arewa ta 'Grassroots Mobilisers Association of Northern Nigeria', (GMANN) ta nuna goyon bayan ta ga dan kudu maso gabashin N
Alhaji Bashir Tofa, daya daga cikin 'yan takarar zaben shugabancin kasa na 1993, ya rasu kuma an birne shi bayan yi masa jana'iza kamar yadda addini ya tanada.
Zaben Najeriya
Samu kari