Zaben Najeriya
Matashi Ayo ya bayyana burinsa na neman kujerar shugabancin kasa.Ya ce amala da naman Akuya zai zama kyauta, tsire da giya tare da dukkan abinci kyauta za ci.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ayyana aniyarsa ta gaje kujerar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa idan Allah ya kaimu. Ya ce zai dora daga inda Buh
A ranar Asabar, 9 ga watan Afrilu, babban limamin addinin kiristanci, Fasto Tunde Bakare, ya ayyana aniyarsa ta son takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Afrilu, 2022 a matsayin ranar hutun aiki domin baiwa ma’aikata da iyalansu damar zabe.
A yayin da wasu ke son haye madafun iko don zama gwamnoni kamar iyayensu, wasu kuwa hararo majalisar wakilai suke yi karkashin jam'iyyun siyasar mahaifan nasu.
Yahaya Bello, gwamnan Jihar Kogi ya ce zai tsayar da mace a karon farko ta zama mataimakiyarsa in har aka tsayar da shi takarar shugaban kasa a karkashin jam’iy
Yar takarar shugaban ƙasa yar kimanin shekara 38 a duniya, Khadijah Okunnu-Lamidi, ta shiga jam'iyyar SDP a hukumance, ta ce zata tabbatar ta yi nasara a zaɓe.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, ta kara tunawa jam'iyyun siyasa jadawalin sharudɗan da ya zama wajibi su yi biyayya akai, tace zata ɗauki mataki mai tsaur
Shugaban cocin Redeemed Christian Church of God, Fasto Enoch Adeboye, ya ce har yanzu bai sani ba ko za a yi babban zaben 2023 domin Allah bai sanar da shi ba.
Zaben Najeriya
Samu kari