Zaben Najeriya
Gwamnatin jihar Yobe ta ayyana ranakun Laraba, Alhamis da Juma’a a matsayin hutu domin ba ma’aikatan gwamnati damar yin rijita da kuma karbar katunan zabensu.
Rudani bisa takamaiman abokin tafiyar 'dan takarar shugaban kasar jam'iyyar APC,Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da ta'azzara yayin da yake Abuja don cigaba.
Rahotannin dake yawo kan cewa 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, bai mika takardun shaidar kammala karatun firamare da sakandare ba.
Wani jami’in hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ya ce ba daidai bane a ambaci Bashir Machina a matsayin dan takarar sanata mai wakiltan Yobe ta arewa na APC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya shaidawa hukumar zabe mai zaman kanta cewa wasu mutane da bai sani ba suka sace masa takardun
'Dan takarar kujerar gwamnan jihar Ribas karkashin jam'iyyar ADC, Mista Tonte Ibraye, ya sanar da sunan jarumar fim, Tonto Dikeh, a matsayin mataimakiyarsa.
Dan takarar gwamna na Jam'iyyar African Democratic Congress a zaben ranar Asabar na gwamna a Jihar Ekiti, Wole Oluyede, a ranar Laraba ya bayyana nadamar shiga
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa an gudanar da tantancewar ne a hedikwatar jam’iyyar ta kasa da ke babban binrin tarayya Abuja.
Hukumar Zabe mai zaman kanta, INEC, ta amince da tsawaita wa'adin rijistar katin zabe da ake yi wanda a baya tace za a gama shi a karshen watan Yunin 2022.
Zaben Najeriya
Samu kari