Zaben Najeriya
Gwamnan jihar Bauchi kuma dan takarar kujerar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP, Bala Mohammed, ya ce bai shirya janyewa saboda kowanne dan takarar PDP.
Muhammad Kazaure, fitaccen dan majalisar nan mai wakiltar mazabar Kazaure/Roni/Gwiwa da Yankwashi a Jihar Jigawa na majalisar tarayya bai samu tikitin tsayawa t
Bashir Ahmad, tsohon hadin Shugaba Muhammadu Buhari a bangaren sabbin hanyoyin watsa labarai kuma mai neman takarar dan majalisa na mazabar Albasu/Gaya/Ajingi a
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya samu goyon baya daga wani fitaccen hamshakin dan kasuwa, Mogaji Bowale Oluwale Arisekola.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya zama wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar APC a jihar Sokoto, TVC ta ruwaito da sauran majiyoyi
Tsohon sifeta-janar na 'yan sanda (IGP), Mike Okiro ya bayyana yadda wasu 'yan siyasan da bai ambaci sunansu ba suka maida shi talaka fitik a lokacin takara.
Yan sanda a jiya a Jihar Ebonyi sun kama 'ya'yan daya daga cikin dattawan da suka kafa Jihar Ebonyi, marigayi Sanata Office Nwali kan zarginsu da kin janye wa w
Wani dan takarar gwamna a Jihar Cross River karkashin jam’iyyar PDP a 2023, Amb. Wilfred Bonse ya nemi jam’iyyar ta dawo masa da kudin fom din takararsa Naira m
Gabanin zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara Barista Mahdi Aliyu Gusau ya fice daga takarar da ya bayyana.
Zaben Najeriya
Samu kari