Zaben Najeriya
Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya yi magana a game da abin da ya jawo rashin hadin kai a shekarun 1960, sannan ya tabo batun siyasar 2023.
Yan ta'adda suna kara samun gindin zama a garuruwan Kaduna tare da kafa 'gwamnati' da 'sansani na dindindin' a jihar ta Arewa maso yamma kusa da babban birnin
Wadanda suka shiga neman tikitin zama ‘Yan Majalisa za su marawa Atiku Abubakar baya ya samu kuri’a miliyan 20, A tarihin Najeriya ba a taba samun wannan ba.
Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya ce har yanzu Najeriya bata kai matsayin da ya kamata a ce ta kai ba. A cewar Obasanjo, duk wanda ya ce abubuwa sun
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya gargaɗi yan Najeriya cewa su natsu su zaɓi nagartattun shugabanni a 2023 idan ba haka ba Najeriya zata iya rushewa.
Jihar Ondo Gwamnan Jihar Ondo Rotimi Akeredolu yayi ikrarin cewa dole kujerar shugabankasa ya koma yankin Kudu a 2023 saboda kada a saba yarjejeniyar mulkin ka.
Ana zargin Peter Obi yana da alaka da kungiyar Pyrates Confraternity. Wadanda suka kafa kungiyar su ne: Wole Soyinka, Pius Oleghe, Ikpehare Aig-Imoukhuede.
Darakta Janar na Hukumar Muryar Najeriya VON, Osita Okechukwu, ya yi wa ‘yan Najeriya jawabi kan muhimmancin cancanta kan addini ko kabilanci a zaben 2023.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Plateau ta yi bayanin dalilin da yasa ta kama dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour Party, LP, Ambasada Yohanna Margi
Zaben Najeriya
Samu kari