Zaben Najeriya
Peter Obi yana da wasu gungun magoya baya masu kiran kansu ‘Obidients’ wanda suke yi wa tsohon marubuci barazanar kisa saboda ya taba gwaninsu a zaben 2023.
Wata kungiya, mai suna 'Christ Shiloh Ambassadors of Nigeria', ta ce ba laifi bane domin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya zabi musulmi a matsayin a
Dan takarar mataimakin shuganan kasa na jam'iyyar Labour Party, Datti Baba-Ahmed, ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsu, Peter Obi, baya goyon bayan d
Bayan ƙarewar wa'adin da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa ta ware, alƙaluma sun nuna yadda mutane suka ba da haɗin kai suka fito rijista daga kowane yanki
Jihar Anambara - Wani jigon jam’iyyar APC a jihar Anambra, Kodilichukwu Okelekwe, ya dora alhakin talauci da jahilci a matsayin dalilin da ya sa sayen kuri’u a.
A jiya ne muka fahimci cewa Hajiya Yadoma Bukar Mandara ta fice daga motar Muhammadu Buhari, a halin yanzu ta cire rai wani ‘dan siyasa zai iya gyara kasar nan.
Abuja - Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai, ya yi kaca-kaca da tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da aka.
Buhari - Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a ranar Talata a birnin Monrovia, kasar Laberiya, ya ce inganta dimokuradiyya da shugabanci na gari ne kadai magani.
Mun kawo Gwamnonin da suka bada hutu na musamman domin ayi katin zabe. Nasir El-Rufai, Babagana Zulum da wasu Gwamnonin sun bada hutun domin yin katin zabe
Zaben Najeriya
Samu kari