Zaben Najeriya
Gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun kara dage jerin sunayen ‘yan takarar shugaban kasa na jam'iyyar a zaben fidda gwanin shugaban kasa zuwa
Gwamna Bello, wanda yana daya daga cikin ’yan takara 23 a jam’iyyar, ya ce akwai makarkashiyar da ake shirya masa, inda ya zargi gwamnonin APC na Arewa da wasu
MajiyarEFCC ta tabbatar da cewa jami'an hukumar na aikin sirri wurin lura da deliget tare da kiyaye yadda ake siyan kuri'u a zaben fidda gwani na jam'iyyar APC.
Mazi Okwudili Mwa-Anyajike, ya yi nasarar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar National Rescue Movement (NRM) na babban zaben shekarar 2023. Jaridar Lead
The Nation ta ruwaito yadda wasu wakilan zabe suka bukaci shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, da ya yi hanzarin tar da gaggau sauka daga kujerarsa.
Sanata Suleiman Hunkuyi, a jiya ya zama dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) bayan samun kuri'un daligets guda 732, rahoton Leaders
'Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce wa jam'iyya mai mulki dubunta zai cika a 2023.
Tsohon dan majalisar ya bayyana janyewarsa ne a wata ganawa da ya yi da manema labarai a Abuja ranar Litinin nan yayin da ake ci gaba da jin batutuwan jam'iyya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin din nan ya bayyana cewa ba shi da wani wanda ya zaba ya gaje shi a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da za a yi
Zaben Najeriya
Samu kari