Zaben Najeriya
Kungiyar Peter Obi Support Group za ta maida hankali a kan wasu jihohi ne a zaben shugabancin kasa. Kusan dukkanin jihohin su na yankin Arewacin Najeriya ne.
Abuja - Gabanin zaben 2023, gamayyar kiristocin Najeriya tace tana shirya zama da duk dan takarar kujeran shugaban kasan dake son cin zabe, rahoton Punch..
Shahrarren dan damfarar yanar gizo, Ramon Abbas, wanda akafi sani da Hushpuppi ya ce dakataccen dan sanda Abba Kyari na iya kasheshi idan gwamnatin Amurka.
Tunde Bank-Anthony ya zargi magoya bayan Bola Tinubu da karya da nufin tallata gwaninsu. Bank-Anthony ya yi magana ne a shirin Sunrise Daily na ranar Laraba.
A kokarin shirya wa babban zaɓen 2023dake tafe, jam'iyyar African Democratic Congress (ADC), ta sauke shugabanninta na jihohi 17 daga kan kujerunsu, ta naɗa BoT
Hukumar gudanar da zaben kasa INEC, a ranar Laraba, ta sanar da fara shirin daukar ma'aikatan da zasu yi aikin zaben kasa da zai gudana a Febrairu da Maris 2023
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord Party, Farfesa Christopher Imumolen, ya ce ya ki shiga APC da PDP ne saboda 'gazawarsu' na shekaru a kasar. Ya ce
Matsalar tsaro a yankin arewa maso yamma na iya taka rawar gani wurin rage kuri'un da 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, zai iya samu.
An samu labari Atiku Abubakar Ya Kawo Wanda Zai Taya Shi Lashe Zaben Shugaban Najeriya. 'Dan takaran ya kara kawo wanda zai rika magana da yawun shi a kamfe.
Zaben Najeriya
Samu kari