Zaben Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar NNPP, ya sanar da cewa kura-kurai da rashin shugabanci Nagari ke addabar Najeriyaa.
Minsitan kula da lamurran 'yan sanda, Muhd Dingyadi, ya bayyana cewa Sifeta Janar na 'yan sandan Najeriya ba zai yi ritaya wannan shekaarar nan ta 2023 ba.
Shugaban majalissar wakilan Nigeria ya gargadi yan majalissar kan yadda suka nbar aikin majalissar suka koma yawon yakin neman zabe a jihohinsu da yankunansu
Ganin cewa a watan Fubrairun 2023, za ayi zaben sabon shugaban kasa a Najeriya. Mun kawo wasu matsaloli da ke dankare su na jiran wanda zai zama Shugaban kasa.
Har yau cacar baki bai kare tsakanin Tunde Bakare da kwamitin yakin neman zaben Bola Tinubu ba. Bakare ya ce ko da ya fadi zabe, shi yana da takardun gaskiya.
Oby Ezekwesili, tsohuwar ministar ilimi a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ta shawarci Atiku Abubakar ya dena yi wa yan Najeriya karya
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya ce zai share rashawa da almundahanar kudi idan ya ci zabe.
Shahararren Malamin addinin musulincin nan na jihar Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya roki Musulmai su hada kai su zabi yan takara masu nagarta a zaben 2023.
Da farko an yi niyya Umar Musa Yar’adua ne zai zama shugaban yakin neman zaben Ibrahim Babangida. Amma a karshe Olusegun Obasanjo ya dauko Gwamnan ya gaje shi.
Zaben Najeriya
Samu kari