Zaben Najeriya
Kotu ta daga shari’ar da ake yi da AA da nufin hana Rabiu Kwankwaso tsayawa takara a 2023. An ji an je kotu domin hana Kwankwaso da abokin takararsa neman mulki
Gwamnan jihar Ribas,Nyesom Wike, ya bayyana cewa ana barazanar da ake masa sakamakon rikicin cikin gida na PDP inda yace masu son kashe shi zasu mutu kafin shi.
Tsohon ministan wasanni na Najeriya, Mallam Bolaji Abdullahi, ya ce mutanen da basu san meke musu ciwo bane kaɗai zasu sake amince wa jam'iyyar APC a zaɓen 2023
Kasa da watanni 5 da suka rage zaben 2023, 'yan Najeriya zasu damka maokamrsu a hannun 'yan siyasa inda zasu yi zaben shugaban kasa da zai karba ragamar kasar.
Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya shawarci matasan Najeriya da su zabi wadanda za su karfafa zaman lafiya da hadin kan kasar nan a babban zabe mai zuwa.
Joe Igbokwe, makusancin Bola Ahmed Tinubu, ya bankado abinda Ribadu, tsohon shugaban hukumar EFCC yace gane da tsohon gwamnan jihar Legas yayin da yake EFCC.
Sabuwar dokar jihar Kogi ta kallafa miliyan goma kan 'yan takarar shugabancin kasa a zaben 2023 kafin a barsu saka fastoci da manyan allunan kan titi na kamfen.
Gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023, Sanata Kashim Shettima ya yi kira ga al'ummar arewa a kan su zabi Bola Ahmed Tinubu, a matsayin shugaban kasa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, a ranar Asabar ya gana da yan takarar gwamna na jam'iyyar daga
Zaben Najeriya
Samu kari