Zaben Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya gargadi sabbin jakadun kasashen waje cewa kada su yi katsalandan a babban zaben 2023, ya ce su yi aikinsu bisa kwarewa da bin doka.
Shamsudeen Dambazau, 'dan majalisa mai wakiltar mazabar Takai da Sumaila, ya bayyana cewa Bola Tinubu ya na da tsananin lafiya duba da rawar Buga da ya kwasa.
Goodluck Adenomo, jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da dimbin magoya bayansa sun sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Edo.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta tsawaita wa'adin cigaba da karbar katin zabe na PVC da kwanaki takwas saboda bawa wadanda ba su karba ba damar karba.
Malamin addini wanda ya yi hasashen cewa an yi wa kungiyar kwallon kafa na Chelsea asiri ya yi hasashen abubuwan da za su faru a zabukan Katsina, Abia da Taraba
Peoples Redemption Party (PRP) ta sanar da Cyrus Johnson a matsayin wanda zai maye gurbin tsohon dan takarar gwamnan Ogun, wanda Allah ya yi wa rasuwa a baya.
Peter Obi ya shawarci yan Najeriya da su kula da wanda za su zaba a matsayin shugaban kasa a 2023, cewa kada su yarda su mika kasar ga mutumin da bai da lafiya.
Ana saura kwanaki 10 karewar wa'adin da ta sanya, hukumar zabe ta INEC ta karawa yan Najeriya kwanaki takwas zuwa karshen watasu garzaya su karbi katunansu.
Muhammadu Buhari ya nuna hukumar INEC ba za ta canza lokacin zabe ba, shugaban kasa ya fadi haka da ya hadu fastoci a inuwar kungiyarsu ta CBCN a Aso Rock.
Zaben Najeriya
Samu kari