Zaben Najeriya
Kwamishinan yan sandan Jihar Kaduna,Yekini Adio Ayoku ya ce rundunarsa ba za ta sassauta wa duk wanda ya karya dokar zabe ba. Don haka, ya gargadi jam'iyyun siy
Bishop na Catholic Diocese ta Sokoto, Matthew Kukah, a ranar Litinin, yace Najeriya bata bukatar mai ceto a 2023, amma shugaba nagari wanda zai saita kasar.
Rotimi Akeredolu shi ne wanda zai jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC a Kudu maso yamma. Sakataren yada labaran Gwamnan yace an zabe shi tun a Agusta.
'Yan PDP Za su yi Zama da Gwamnoni domin a dinke barakar Jam’iyya. Sannan an ji maganar shawo kan Nyesom Wike ta jagwalgwale Bayan Atiku Ya Tafi Kasar Waje
Tsohon babban jami'in tsaron marigayi Janar Sani Abacha, Hamza Al-Mustapha a ranar Asabar, ya zubar da hawaye kan batun rashin tsaro a Najeriya. Ran dan takarar
Tun bayan nasarar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya rika samun goyon baya da malaman addini a sassa daban na Najeriya. Ts
Rabiu Kwankwaso ya ci karo da dinbin mabiya yayin bude sabon sakatariyan NNPP a Warri. Hadimin tsohon Sanatan na Kano ta tsakiya yake cewa sun ci taro a yau.
Atiku yana zakulo ‘Yan kasar waje da ‘Yan wajen PDP da zai ba kujeru a ofis, Kakakin kwamitin PDP a zaben shugaban kasa, Charles Aniagwu, ya bayyana wannan.
Kasa da watanni biyar kafin babban zaben shekarar 2023, shugabannin jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, sun kori dan takarar shugaban kasarta, Dumebi Ka
Zaben Najeriya
Samu kari