Zaben Najeriya
Michael Achimugu ya yi bayanin irin alakarsa da ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar da ya tonawa asiri, yake cewa akwai wasu sirrin da Duniya ba ta san da su ba.
Naja'atu Muhammad ta hakura da tafiyar shugaba Buhari, inda bangarar da aikin da jam'iyyar APC ta bata na shirya yakin neman zaben Tinubu ta koma bayan Atiku
Jami’ar Jihar Kaduna ta KASU, ta rasa Farfesa Aminu Yusuf Usman bayan jiya. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana alakarsa da Masanin tattalin arzikin da ya rasu.
Fitaccen malamin addini, Primate Elijah Ayodele a ranar Lahadi, 22 ga watan Janairu ya ce zaben shugaban kasa ba na masu jinya bane, cewa na masu lafiyar jiki.
Sabuwar kungiyar ta’addanci ta bullo a yankin Neja Delta da ke kudancin Najeriya. Ba za ta bari a yi zaben 2023 ba har sai an sasanta da ita. Ta shirya yaki.
Mun samu labari cewa Jagororin jam’iyyar adawa ta LP za su kauracewa Peter Obi yayin da yake shirin zuwa yawon kamfe a dalilin rikicin cikin gida da ake yi.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Jigawa don yakin neman zabe..
Jam'iyyar All Progress Congress, APC, reshen jihar Osun umurci mambobinta su kama azumin kwana bakwai da addu'o'i don neman Allah ya basu nasara a kotun zabe.
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta shari'ar Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya su yi tunani sosai.
Zaben Najeriya
Samu kari