Zaben Najeriya
Yanzu muke samun labarin cewa, kotun koli ta tabbatar da Emenike a matsayin sahihin dan takarar gwamnan jihar Abia a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki.
Salihu Tanko Yakasai ya ba Rabiu Musa Kwankwaso nasara a zaben Shugaban Kasa a jihar Kano. 'Dan takaran Gwamnan ya na ganin Atiku Abubakar ne zai zo na uku.
Sanatan Ekiti ya soki tsarin canza kudi da Gwamnan CBN ya fito da shi. ‘Dan majalisar ya zargi babban bankin Najeriya na CBN da zama babban barazana ga zabe.
'Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sha alwashin tabbatar da dawowar zaman lafiya a Yobe idan an zabe shi. Zai bude iyakokin kasar.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa yana fatan a yi zaben 2023 kuma kada a samu dalilin daga shi saboda duniya duk Najeriya take kallo.
Henry Ude, da aka fi sani da Ajim Best, jigon jam'iyyar Labour a Ebonyi ya fita daga jamiyyar ya koma jam'iyyar PDP yana mai cewa ita za ta yantar da jihar
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya, INEC, ta bayyana cewa za ta kashe na'uarar BVAS daga ofis dinta idan yan daban siyasa sun sace na'urar don magudi.
Yan kwanaki 17 kafin babban zaben kasa na 25 ga watan Fabrairu, shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, Mahmood ya ce za a yi zabe kamar yadda aka tsara.
A yanzu haka, shugaban hukumar zabe (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, na cikin ganawa da majalisar zartaswa karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Zaben Najeriya
Samu kari