Zaben Najeriya
Hukumar Kula da Ayyukan Yan Sanda, ta nada tsohuwar jigon jam'iyyar APC, Hajiya Naja'atu Mohammed, da wasu 44 a matsayin masu kula da da'ar yan sanda a zabe.
Mutanen garin Birnin Gwari da ke karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun ce sun fara tuntubar yan ta'adda don yin sulhu da su saboda su bari a yi zabe.
An dai hangi Usman Alkali Baba da wasu manyan jami'an ƴan sanda na gumu ne wajen ɗaukar horon harbin bindiga domin shirin kota-kwana tare da ujila domin zabe
Majalisar ɗinkin duniya ta bayyana shakkun da take da su kan yiwuwar a gudanar da zaɓuka a Najeriya. Ofishin majalisar na Najeriya shine ya bayyana shakkun UN
Akwai wasu abubuwa guda hudu da idan ba'a magancesu ba da wuri ba zaben 2023 zai fuskanci babban kalubale idan ma aka samu nasarar gudanar da zaben gaba daya.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da wani kara da aka shigar na neman kin yin zaben 2023 kan hana yan Najeriya mazauna kasar waje yin zabe
Bashir Ishaq Bashir, mai neman kujerar gwamnan jihar Kano a jam'iyar LP ya tabbatar cewa ya tattauna da Bola Tinubu na APC amma bai ce komai ba kan sauya sheka.
Wani jigo a PDP ya fitar da hasashen zaben 2023, ya hango wanda zai zama sabon Shugaban Kasa. Dele Momodu ya ce Atiku Abubakar yana kan hanyar samun nasara.
A cewar hukumar zabe ta INEC, ba za a yi zabe ba a wasu rumfunan zabe 240 da ta bayyana sunayensu a cikin wata sanarwa da ta fitar. Mun tattaro muku sunayensu.
Zaben Najeriya
Samu kari