Zaben Najeriya
Wata kungiyar yarbawa ta zargi, Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC da raba kan kungiyar yarbawa na Afenifere tana mai cewa dama ya saba hakan
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jam'iyyar LP ba barazana bace a wurin APC inda yace bai ma san sunan ainihin dan takarar gwamna na LP a jiharsa ba
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya fara rantsar da hadiman siyasa na musamman guda dubu dari da ya nada a jiharsa yayinda ake shirye-shiryen zaben 2023.
Kimanin wata guda bayan tabbatar da su da majalisar dattawan Najeriya tayi, shugaban hukumar INEC ya ranstar da sabbin kwamishanoni a hukumar mutum 19 yau.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya haramta yin kamfen din siyasa a makarantun gwamnati na jihar. Mista Umahi ya kuma haramta wa masu acaba aiki daga karfe
Jami’an hukumar shige da fice ta Najeriya sun kama wasu ‘yan kasar waje su goma sha takwas dauke da katikan zabe kafin zuwa gagarumin zaben 2023 a Najeriya.
Mambobin kwamitin zartarwa (NEC) na jam'iyyar Peoples Democratic Party, (PDP) sun ce za su cigaba da yin taka tsantsan yayin neman yin sulhu da Wike, Ortom da
Fittacen jarumin Nollywood, Anayo Modestus, wanda aka fi sani da Kanayo. O. Kanayo, ya ce a ra'ayinsa samun katin zabe na PVC ya fi zuwa coci da masallaci. Kana
Nyesom Wike, gwamnan jihar Rivers, ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, za ta ci zabe a jiharsa a 2023. Amma, gwamnan ya ware zaben shugaban kasa ya k
Zaben Najeriya
Samu kari