Zaben Najeriya
Majalisar tsaro a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu, ta bayar da umurnin gudanar da babban zaben shugaban kasa da na yan majalisa a ranar Asabar mai zuwa.
Sanatan APC, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa ƴan Najeriya basu shirya samun shugaban ƙasa Inyamuri ba. Ya faɗi abinda yankin ya rasa domin mulkar ƙasar nan.
Kwanaki uku kafin zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya wanda za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, hukumar zabe ta kasa ta fara rabon kayan aikin zaben.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Datti Baba-Ahmed ya bayyana dalilin da ya sanya ƴan Najeriya, ba za su zaɓi Tinubu ba.
Abdullahi Haruna Kiyawa wanda shi ne Kakakin jami’an ‘yan sandan Kano, ya ce sun yi sabon Kwamishina. A Ribas akwai sababbin Kwamishinoni 4 da aka tura a jiya.
A yayin da zaben 2023 ke karatowa wasu daga cikin manyan fastocin Najeriya sun fito fili sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga yan siyasan Najeriya su zama masu rungumar kaddamar sannan ya shawarci matasa kada su yarda ayi amfani dasu
Rundunar 'Yan Sanda sun shiryawa wanda zai nemi ya kawo matsala a wajen zaben shugaban kasa. An aiko da runduna 18, 000 domin su yi aikin zabe a jihar Arewa.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya gargadi 'yan Najeriya kan zaben dan takarar shugaban kasa saboda shugabannin addinansu sun nemi su yi haka.
Zaben Najeriya
Samu kari