Zaben Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta aiwatar da gwajin tantancewa ta hanyar amfani da na’urar BVAS. Jama’a a jihohin Imo, Abuja da Legas sun yabawa shirinta.
Yayin da zabe ya karaso, an ji labari a Kudancin Najeriya cewa su Hon. Victor Umukoro sun gaji da yadda ake tafiya a PDP, sun ce za su batawa Jam’iyyar lissafi
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya shawarci bankin CBN, kada ya tsawaita wa'adin karbar tsaffin naira.
Wasu fitaccen yan Najeriya sun ce kasar bata bukatar zabe a 2023, amma abin da ake bukata shine gwamnatin wucin gadi don yi wa kundin tsarin mulki garambawul.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya ce suna kyautata zaton hukumar zabe mai zaman kanta INEC, zata yi zabe sahihi kuma mai nagarta a shekarar 2023
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ya bukaci yan Najeriya da su zabi nagartattun shugabanni a zaben 2023.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce a shirye ya ke ya yi aiki da Rabiu Kwankwaso na NNPP da Obi na LP
A Ribas, wasu miyagu sun sacewa APC Darektan Kamfe a filin taro. Rahotonmu ya ce an dauke Boma Brown wanda shi ne Darektan kamfen ta a garin Opobo/Nkoro Opobo.
Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, Oluwa na Iwoland, ya ce babu wani mutum da zai shigo fadarsa ko gidansa har sai ya nuna katinsa na zabe wato PVC a kofar gida
Zaben Najeriya
Samu kari