Zaben Najeriya
Ana saura yan kwanaki kafin zaben gwamnoni, mambobin jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) dubu arba'in da biyar sun sauya sheka zuwa SDP a jihar Katsina.
Manjo Janar Babagana Monguno mai ritaya, mai ba kasa shawara kan harkar tsaro, ya bayyana cewa an fi samun hargitsi a zaben gwamnoni fiye da na shugaban kasa.
Mun tattaro Gwamnoni da ‘Yan takaran da ke fuskantar babban barazanar Jam’iyyun adawa. Babu tabbacin APC za ta zarce a Jihohin Kano, Kaduna, Katsina da Kebbi
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai wa Hon Sheriff Oborerevwori, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP hari ana kwana hudu zabe.
Hukumar DSS ta kama, Tony Otuonye, shugaban Hukumar Tallace Tallace ta Jihar Abia kan zarginsa da yi wa masu zabe barazana cewa dole su zabi jam'iyyar PDP.
Jigon jam'iyyar APC a Jihar Legas, Biodun Ajiboye, ya zargi kungiyar masu fafutukar kafa Biafra IPOB da marawa, Mr Peter Obi, na jam'iyyar Labour baya a zabe.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar New Nigeria Peoples Party(NNPP) a zaɓen gwamnan jihar Borno, ya bayyana cewa gwamna Zulum bai yi aikin komai ba a jihar Borno.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya samu goyon bayan jam'iyyun siyasa biyar a jihar gabanin zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisun dokoki na ranar Asabar mai zuwa
'Yan takarar gwamna bakwai a jihar Legas, sun haƙura da takara sun koma bayan gwamnan jihar, Babajide Sanwo-Olu, na jam'iyyar APC mai neman tazarce a zaɓen.
Zaben Najeriya
Samu kari