Matsin tattalin arziki
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, Barista Daniel Bwala ya shawarci 'yan Najeriya kan rungumar tsarin harajin CBN da Bola Tinubu ya kawo.
Yayin da Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kawo sabuwar dokar cire harajin 0.5% domin tsaron yanar gizo, bankin ya yi karin haske kan wadanda tsarin zai shafa.
Gwamnatin Tarayya ta shirya dira kan 'yan Kirifto da ke harkokin kasuwanci ba bisa ka'ida ba a kokarin inganta darajar Naira saboda farfaɗo da tattalin arziki.
'Yan Najeriya za su fara biyan harajin tsaron yanar gizo na kaso 0.5% daga dukkanin kudaden da za su rika turawa ta yanar gizo. CBN ya ba banuna umarnin cire kudin.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu ya ce gwamnatocin da suka sjude ne suka jefa Najeriya a matsin tattalin arzikin da take ciki ba Bola Tinubu ba.
Gwamnatin tarayya ta ce zuwa yanzu mutane 200,000 cikin 1,000,000 sun karbi tallafin N50,000 kowanne yayin da gwamnatin ta ware N50bn domin tallafawa 'yan kasuwa.
Sarkin Musulmi Alhaji Abubakar Sa'ad III na shawarci yan Najeriya su ci gaba da taya shugabanninsu da addu'a domin warware matsalolin da ake fuskanta.
Mun kawo jihohi 36 da karfin tattalin arzikin kowace a Najeriya ta fuskar GDPA wata mazhabar, masana su kan auna karfin tattalin arziki da ma’aunin da ake kira GDP.
A yayin da Najeriya ke fama da hauhawar farashin kayayyaki, gwamnan CBN, Olayemi Cardoso ya ce akwai laifin gwamnatin tarayya da 'yan majalisu a tsadar kayan.
Matsin tattalin arziki
Samu kari