Hukumar EFCC
Labari ya zo cewa Jami'an EFCC sun karbe makudan kudi da Gidajen Hadiman Sambo Dasuki har abada a Kotu. Jonah Otunla ya rike AGF, Bello Fadile ya yi aiki a NSA.
Yayin da NFIU take lura da duk kudin da suke yawo a cikin bankuna da kamfanoni, EFCC ta fara sa ido a kan ‘yan takaran 2023 saboda ganin ana shirin yin zabe.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin Arzikin kasa ta’annati,tace zata bada kashi 5 na kudin da aka boye ga duk wanda ya fallasa inda aka boye su.
Hukumar hana cin hanci da rashawa a Najeriya ta ce, adadin gwamnonin da take zargic suna boye da kudaden tsaba Najeriya ya karu, suna ci gaba da bincike akai.
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da rashawa ta Najeriya, EFCC, ya ce akwai yiwuwar dalla za ta iya faduwa zuwa N200 saboda shirin sauya fasalin naira.
Naja’atu Mohammed, mamba a Hukumar Dauka da Hukunta ‘Yan sanda, PSC, ta caccaki Shugaban Kasa Muhammadu Buhari akan yafe wa tsofaffin gwamnoni, Joshua Dariye na
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta gurfanar da Odito Janar na jihar Yobe kan laifin almundahanar milyan sha tara.
Bayan Kwana da Kwanaki Dala Na Tashi, an ji ta karye da N165 a kasuwa. Naira ta fara bada mamaki, yayin da darajar ta ta karu daga N910 zuwa N720 a ‘yan awanni.
A yau Alhamis, babban kotun tarayya da ke Abuja ta jingine hukuncin da aka bayar da garkame shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa, saboda saba umurin kotu.
Hukumar EFCC
Samu kari