Hukumar EFCC
Yayin da ake ci gaba da tunkarar zaben 2023, jami'an hukumar EFCC sun kame wani jigon siyasa a jihar Jigawa. Sun kuma tafi dashi Abuja domin binciken kwa-kwaf.
Kotun Abuja ta umurci sifeto janar yan sanda ya gaggauta damke shugaban na hukumar yaki da in hanci da rashawa, AbdulRasheed Bawa, bisa raina mata hankali.
Gwamnatin jihar Kano ta yi watsi da rahoton da ke ikirarin cewa Ganduje na cikin gwamnoni uku da EFCC ke sanyawa idanu saboda zargin boye kudade a gidajensu.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta samu izinin kwace kadarorin mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu wanda a yanzu yana tsare a Birtaniya.
Hukumar yaki da rashawa, EFCC, ta ankarar da yan Najeriya cewa masu damfara za su iya wuwushe musu kudin asusun banki bayan sun sace musu wayoyin salula don ha
An damke yan kasuwar canji akalla takwas a jihar Kano sakamakon samamen da hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta kai kasuwar
Kwamitin majalisar dattawa ta Najeriya kan wutar lantarki ya bayyana aikin samar da makamashi na Mambilla a matsayin yaudara, duk kuwa da tanadin kasafin kudi
EFCC ta kama dan takarar kujerar dan majalisar dokokin jihar Kogi na jam’iyyar NNPP, Ismaila Atumeyi, da tsabar kudi har naira miliyan 326 da kuma dala 140,500.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta sanar da babbar kotun tarayya dake Kano cewa AA Zaura, ‘dan takarar kujerar sanatan Kano a jam’iyyar APC yaki bayyana a kotu.
Hukumar EFCC
Samu kari