Hukumar EFCC
'Yar gwagwarmaya, kuma 'yar siyasa a Arewacin Najeriya, Hajiya Naja'atu Muhammad ta tabbatar da cewa akwai shaidar Nuhu Ribadu ya zargi Tinubu da rashawa.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), sun kai samame a hedkwatar hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) da ke Abuja.
Hadimin Bola Tinubu a bangaren tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bukaci Hajiya Naja’atu Muhammad ta janye kalamanta a wani bidiyon TikTok da ya ce na bata suna ne.
Kungiyar dattawan jihar Katsina ta bukaci Bola Tinubu ya saki tsohon shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf da EFCC ta kama. Sun ce kawai saboda yana sukarsa ne
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta yi rashin nasara a shari'ar da ta ke yi da tsohon Minista, Femi Fani-Kayode a kan takardar jabu.
EFCC ta gurfanar da Farfesa Usman Yusuf bisa laifuffuka biyar da suka hada da wawure kudi da bayar da fifiko ba bisa ka’ida ba. Kotu ta tsare shi a kurkuku.
EFCC ta gurfanar da wani Mustapha Mohammed kan damfarar alhazai Naira miliyan 144 da sunan kai su Umrah. Kotun Gombe ta umarci a tsare shi a gidan yari.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ba da umarnin a tsare tsohon shugaban hukumar NHIS, Farfesa Usman Yusuf a gidan gyaran hali na Kuje.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede ya koka kan halin 'yan Najeriya dangane da cin hanci.
Hukumar EFCC
Samu kari