Daukan aiki
Legit Hausa ta gudanar da bincike mai zurfi kuma ta gano gaskiya game da rahoton da ke cewa an buɗe shafin yanar gizo na ɗaukar sabbin matasan Npower.
Kamfanin sukari na Dangote ya sanar da cewa akalla ko wace shekara ya na diban ma'aikata fiye da dubu bakwai a kamfanin don rage zaman banza a kasar.
Hukumomin Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta karyata jita-jitar cewa ta na daukar aiki yanzu haka a makarantar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa matashi Dayyabu Haladu aiki a hukumar Alhazai da kujerar Makka da kuma kudade bayan ya dawo da Naira miliyan 15 yayin aikin hajji.
Tsohon maytaimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sake samun sabon mukami karo na biyu a Hukumar Yanayi ta Afirka a matsayin shugabanta.
Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Olukayode Egbetokun ya bayyana cewa hukumar su na bukatar karin jami'ai dubu 190 don wadatar da tsaro kamar yadda ya kamata.
Gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta gama shirin ɗaukar mutane 300,000 aiki a hukumar nan ta yaƙi da yaɗuwar kanana da manyan makamai ta ƙasa NATCOM.
Tsohon shugaban hukumar NBS, Dakta Yemi Kale ya soki tsarin da aka bi na bayyana rahoton raguwar rashin aikin yi a kasar, ya ce babu hankali a cikin alkaluman.
Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS ta bayyana cewa rashin aikin yi a Najeriya ya ragu da kaso 4.1 cikin dari a farkon shekarar 2023 wanda hakan ci gaba ne sosai.
Daukan aiki
Samu kari