Donald Trump
Babbar kotun Koriya ta Arewa ta yankewa shugaban Amurka Donald Trump hukuncin kisa, sakamakon kiransa dan lukuti da yayi, wanda zagi ne da hukuncinsa kisa
Dama tun fil azal ba a ga maciji tsakani Amurka da Koriya ta Arewa. Yanzu haka yaki na nem ya tashi tsakanin Kasar Amurka da Koriya ta Arewa idan aka yi sake.
Rahotanni sun bayyana cewa Koriya ta Arewa ta gargadi Amurka da cewa a shirye take ta kakkabe jiragen ta domin tabbatar wa Amurka da karfinta na soji.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya yi umarnin kai wa sansanin jiragen da suka kai harin iska mai guba wanda ya hallaka mutane yan fararen hula a Syria.
Dan zakaran damben duniya marigayi Muhammad Ali ya gamu da wulakancin jami'an shige da ficen Amurka shi da mahaifiyarsa kasancewarsu musulmai 'yan kasar
Tun da Trump ya shiga ofishin shugaban Amurka, ya sa kai wajen koyar da mutane wasu kasashe daga Amurka. Yana kiran wasu shugabani hada shugaban Afirika ta Kudu
Rashin lashe Majalisar Dattijai dai baraka ce ga Democrat musamman wajen kokarin toshe wasu sabbin tsare tsaren shugaban kasa Donald Trump.
Donald Trump
Samu kari