Kasar waje
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta amince wa kasashen Afrika guda biyar domin su fara kera riga-kafin Korona da kansu. Wannan na zuwa ne a wani taron da aka yi.
Wata cibiyar kiwon lafiya a kasar yammacin duniya; kasar Amurka ta samar da hanyar magance cutar kanjamau. Wata mata ta samu sauki daga cutar a wannan shekarar.
A nan nahiyar Afrika, shugaban kasa ya ce zai fara biyan matasa masu zaman banza kudaden alawus duk wata. Shugaban na Aljeriya ya bayyana haka ne a wata hira.
Rahoton da ke iso Legit.ng Hausa ta cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai shilla kasar Belgium domin halartar wani taron shugabannin duniya a kasar ta waje.
Bidiyon lokacin da wata mata ta biya wa mijinta bashin makudan kudade ya bar jama'a baki bude tsabar mamaki. Ta bayyana dalilin da yasa ta biya masa bashin kudi
An ce ba ta da dangi da suka rage a raye a halin yanzu kuma makwabta ba su ganta ba tun watan Satumban 2019, kamar yadda Sky News ta rahoto a makon nan....
An samu sabani tsakanin dokokin kasar Amurka da nahiyar Turai kan musayar bayanai tsakanin kamfanin Meta da nahiyar. Ana baranzar daina Facebook da Instagram.
A shekarar da ta gabata, sarauniyar ta samu labarin bakin ciki, inda aka sanar da ita mutuwar mijinta Yarima Philip, wanda ya rasu yana da shekara 99 a duniya.
Gwamnatin Najeriya na neman rancen dala biliyan 14.4 na aikin layin dogo da za a yi daga Fatakwal zuwa Maiduguri da kuma aikin layin dogon Kano zuwa Maradi.
Kasar waje
Samu kari