Hukumar DSS
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta jawo hankalin jama'a kan wani shiri da wasu mutane ke yi na fara daukar dalibai a Najeriya aikin 'yan bindiga da sace mutan
Birnin tarayya Abuja - Hukumar tsaron farin kaya, DSS, ta yi watsi da rahotannin cewa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, na shan bakar wahala a hannunta.
Kungiyar rajin kafa kasar Biyafara IPOB a ranar Asabar ta bayyana cewa hukumar tsaron farin kaya DSS ta hana shugabanta, Nnamdi Kanu, abinci tsawon kwanaki uku.
Daya daga cikin wadanda suka shirya zanga-zangar #NoMoreBloodshed a Kano, Zainab Naseer Ahmed, ta ce ta tsame hannun ta daga zanga-zangar, jim kadan bayan fitow
Shugaban hukumar yan sandan farin kaya, DSS, Yusuf Bichi, ya bawa gwamnatin tarayyar Najeriya shawarar yadda za a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar yan
Wasu jami'an 'yan sanda sun runtuma kame a Abuja, sun harbi wani jami'in DSS cikin rashin sani. A halin yanzu yana can asibiti inda ake duba lafiyarsa yayin
Jami'an tsaron na farin kaya, DSS, sun yi ram da shugaban hukumar kare yan kasuwa a jihar Kano, CPC, bisa zargin yiwa tattalin arziki zagon kasa, a jihar Kano.
Sanata Orji Uzor Kalu, Bulaliyar Majalisar Tarayyar Najeriya, a ranar Litinin, ya ziyarci shugaban haramtaciyyar kungiyar masu neman kafa Biafra, IPOB, Nnamdi K
Mummunar gobarar tsakar dare ta lakume kayan miliyoyin naira a fitacciyar kasuwar Ladipo ta siyar da kayayyakin kayan gyara ta Legas wacce ta fara daren Lahadi.
Hukumar DSS
Samu kari