Daurin Aure
Wata mata yar kasar Afrika ta kudu ta magantu kan yadda ta rasa danginta saboda ta auri mutumin Najeriya. Ta bayyana cewa yan uwanta sun so kashe mata aure.
Kungiyar Sisters of Jannah' ta matan Musulmi ta nuna rashin jin dadinta a kan yadda ake yawan samun mace-macen aure a tsakanin ma'aurata daga yankin arewa.
Wani shehin malami a birnin tarayya Abuja, Sheikh Ayuba Abubakar, ya koka kan yadda ake samun ƙaruwar mutuwar aure a tsakanin al'ummar musulmi musamman matasa.
Wata budurwa ta barar da sa'ar yin aurenta yayin da ta kama sana'ar karuwanci duk da kuwa saurayin na yi mata duk wani abin da take bukata. Bidiyo ya fallasa.
Wani suruki ya shawarci angon diyarsa da ya zamo mai hakuri da matarsa sannan ya dauke ta kamar kanwarsa. Mutane da dama sun jinjinawa uban amaryan kan haka.
Wata budurwa ta jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ta bayyana cewa, ba za ta auri mai albashin da ya ke N70,000 ba saboda kudin sun yi kadan rike ta.
Wasu ma’aurata da suka shafe shekaru 17 tare sun gano cewa su din yan uwa ne kuma mutane sun shawarce su da su rabu bayan sun haifi yara uku a tare. Sun ce sam.
Wata matar aure ta nuna damuwarta a fili bayan ta sauka lafiya kuma ta samu mace, a cewarta ta ci burin Samun namiji a haihuwar fari, bidiyon ya ja hankali.
Wata mata ta mamaki yayin da ta bayyana rayuwarta, tace mazanta biyu, kuma duk tana rayuwa dasu ne a gida daya, kowa da dakinsa amma suna raba kwana abinsu.
Daurin Aure
Samu kari