Kotun Kostamare
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Alhamis ta bada umurnin a tsare wani Badamasi Abubakar a gidan gyaran hali bayan ya amsa laifin dage
Wata kotun Majistare da ke zamanta a Ibadan, a ranar Laraba ta yanke wa wani mutum dan shekara 23, Isaac Dumabara, hukuncin daurin wata daya saboda satar tukuny
Babbar Kotun Jihar Jigawa mai zamanta ta a Dutse, babban birnin jihar ta yanke wa wasu masu garkuwa da mutane uku hukuncin daurin shekaru 28 da watanni biyar a
Wani abu mai kama da wasan kwaikwaiyo ya auku a wata Kotun Kostumare yayin da matar aure yar sanda ta faɗa wa mijinta ba shi uban ɗan da ta haifa ba, Kotu ta ya
Idan kana raye lallai zaka sha kallo, yan sanda sun kama wani mutumi sun gurfanar da shi a Kotu bisa zargin kwanciya da ƴaƴan cikinsa mata guda biyu ba kunya.
An gurfanar da wani direban mota, Silas Vincent, dan shekara 38 a gaban kotun Majistare da ke Kaduna kan zarginsa da daɓa wa fasinjansa wuka yayin musu kan kudi
Wata matar aure mai suna Bilkisu Muhammad a ranar Litinin ta yi kira ga wata kotun shari'a dake garin Kaduna da kada ta tsinke igiyar aurensu da Sirajo Mansur.
Wata kotun kwastamari a Ibadan ta fada wa wasu masoya, Olanrewaju da Fatima, da ke neman saki cewa dama zaman da suka yi tare na shekara 27 ba aure bane don ba
Wata Kotu da ke zamanta a Ilorin, babban birnin jahar Kwara ta ba da umarnin a cigaba da garƙame wani mutumi, Alhaji Haruna, bisa zargin kashe wani mai burodi.
Kotun Kostamare
Samu kari