Kotun Kostamare
Mun kawo sunayen wasu daga cikin shahararrun mutanen da ke tsare a gidan gyaran halin Kuje baya ga wasu manyan 'yan siyasa Abba Kyari da Abdulrasheed Maina.
Za a ga duka jerin Alkalan Alkalan da aka yi a tarihi daga 1958-2022 da yadda suka kare a Najeriya. Daga ciki za a ji akwai wadanda aka nemi a kora daga aiki.
Wani lauya, Ogbachalu Goshen, a ranar Alhamis ya bayyana a Kotun Majistare ta Okpoko a karamar hukumar Ogbaru kusa da Onitsha sanya da kayan raban fada. Sai, da
A lokacin da gwamnati ke cewa tana kokarin shawo matsalolin tsaro da suƙa haɗa da garkuwa, a gefe ɗaya wata mata ce ta sa aka yi garkuwan da mijinta kan abu 1.
Lauya mai kare hakkin bil adama, Malcolm Omirhobo, ya bayyana gaban alkali a babban kotun tarayya da ke Legas a ranar Litinin sanye da tufafi irin na gargajiya.
Majalisar dattawar Najeriya ta bayyana cewa zata gudanar da sabon bincike kan tsohon Alkalin Alkalan Najeriya, CJN Tanko Mohammad bisa zargin rashawa da sauran.
Ana iya yi wa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ike Ekweremadu da matarsa Beatrice daurin rai da rai idan aka same su da laifi kuma aka ya
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Alhamis ta bada umurnin a tsare wani Badamasi Abubakar a gidan gyaran hali bayan ya amsa laifin dage
Wata kotun Majistare da ke zamanta a Ibadan, a ranar Laraba ta yanke wa wani mutum dan shekara 23, Isaac Dumabara, hukuncin daurin wata daya saboda satar tukuny
Kotun Kostamare
Samu kari