Kotun Kostamare
Bayan kai ruwa rana a kotu, an yankewa Abdulmalik Tanko hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kama shi da laifin sacewa, kashewa gami da wulakanta gawar dalibarsa
Jihar Kano - Babban malamin da ake zargi da yiwa Annabi batanci, Abduljabbar Nasiru kabar ya nemi a canza masa kotun dake sauraren karar sa Abduljabar ya nemi.
Tun bayan da aka gyara albashin ma'aikatan shari'a a 2008, an tilasta gwamnatin tarayya Najeriya da ta sake duba tare da kara albashin ma'aikatan shari'ar .
Dirama ta balle a Kotun Musulinci a Kaduna yayin da wata mata ta kai ƙarar tsohon mijinta saboda ya ci amanarta ya auri babbar ƙawarta da kayayyakin aurenta.
A ranar Litinin, 18 ga watan Yuli ne wata kotun Amurka da ke gundumar California ta kasar Amurka za ta yanke hukuncin ga wani da ya amsa laifinsa na hannu.
Mai shari'a Osatohanmwen Obaseki-Osaghae na kotun ma'aikata da ke Abuja ya umurci hukumar tsara rabon kudaden shiga nan take ta fara aiki don yi wa alkalai da w
Kotun da ke zamanta a unguwar Ikeja ta jihar Legas ta yankewa jarumin fina-finan Nollywood, Olanrewaju James, wanda aka fi sani da Baba Ijesha hukuncin daurin.
Tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ike Ekweremadu ya koma Kotun Majistare na kasar Burtaniya domin ci gaba da shari’ar sa. Rahoton Channels Tv
Mun kawo sunayen wasu daga cikin shahararrun mutanen da ke tsare a gidan gyaran halin Kuje baya ga wasu manyan 'yan siyasa Abba Kyari da Abdulrasheed Maina.
Kotun Kostamare
Samu kari