Kotun Kostamare
An fara sauraron shari'ar Basaraken Samora a jihar Kwara, wanda ya haɗa wasu mutane biyar da makamai masu haɗari suka farmaki fadar wani basarken gargajiya.
Wani babban ma’aikaci da ya yi aiki a National Veterinary Research Institute (NVRI) da ke garin Vom a jihar Filato zai dawo da albashin da ya rika karba a baya.
Wata yar kasuwa, Asiata Oladejo, ta roki kotun gargajiya da ke zamanta a Mapo, Ibadan Jihar Oyo, ta warware aurenta saboda mijinta, Abidemi, ya tsere ya bar ta
Jihar Oyo - Wata mata mai suna Asiata Oladejo, ta shaida wa kotun al’ada ta Mapo a garin Ibadan cewa ta raba aurenta a kan dalilin mijinta, Abidemi ya gudu ya.
Wani malamin addini, Lukman Shittu, ya roki wata kotun gargajiya da ke zamanta a Mapo, Ibadan ta raba shi da matarsa saboda bin maza da ta ke yi na bata masa ra
A yau ne aka yankewa Abdulmalik Tanko hukuncin kisa tahanyar rataya, watanni da kashe dalibarsa yarinya mai shekaru biyar Hanifa Abubakar bayan sace ta....
Bayan kai ruwa rana a kotu, an yankewa Abdulmalik Tanko hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kama shi da laifin sacewa, kashewa gami da wulakanta gawar dalibarsa
Jihar Kano - Babban malamin da ake zargi da yiwa Annabi batanci, Abduljabbar Nasiru kabar ya nemi a canza masa kotun dake sauraren karar sa Abduljabar ya nemi.
Tun bayan da aka gyara albashin ma'aikatan shari'a a 2008, an tilasta gwamnatin tarayya Najeriya da ta sake duba tare da kara albashin ma'aikatan shari'ar .
Kotun Kostamare
Samu kari