Dan takara
Wadanda suka saye fam din shiga takarar shugaban kasa za su bayyana a gaban David Mark da ‘Yan kwamitinsa yau Juma’a, 29 ga watan Afrilu 2022 a garin Abuja.
Youths Network for Nigeria Union ta bukaci Goodluck Jonathan ya koma APC. Matasa 20, 000 za su tare a ofishin Jonathan har sai ya yarda ya nemi takara a 2023.
Ministan sufuri, Chibuike Rotimi Amaechi da takwaransa na kwadago, Chris Ngige, suna da sauran kwanaki uku kacal su yi murabus ko kuma su hakura da takararsu.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya umarci masu neman yin takara a zaben 2023 da ke gwamnatinsa, da su ajiye mukamansu. Ya basu zuwa ranar Litinin.
A yayin da wasu ke son haye madafun iko don zama gwamnoni kamar iyayensu, wasu kuwa hararo majalisar wakilai suke yi karkashin jam'iyyun siyasar mahaifan nasu.
Yar takarar shugaban ƙasa yar kimanin shekara 38 a duniya, Khadijah Okunnu-Lamidi, ta shiga jam'iyyar SDP a hukumance, ta ce zata tabbatar ta yi nasara a zaɓe.
Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya ayyana aniyarsa ta son takarar kujerar Gwamna Abdullahi Ganduje gabannin babban zaben 2023 mai zuwa.
Ya nemi gudunmawarsu ne domin cimma burinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa, Punch ta ruwaito. Ya bayyana haka a shafin Twitter a yau.
Daya daga cikin yayan Basaraken Ebiraland, kuma shahararren ɗan kasuwa, Yarima Malik Ado Ibrahim, ya shiga jami'iyyar hamayya YPP kuma zai tsaya takara a 2023.
Dan takara
Samu kari