Muhammadu Buhari
Bola Tinubu ya nada mutane 10 da za su jagoranci MOFI. Dr. Shamsudeen Usman ya zama Shugaban majalisar sa ido shi kuma Dr. Armstrong Ume Takang shi ne CEO.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya na da ra’ayin cewa Muhammadu Buhari ya kashe tattalin arzikin Najeriya kafin mikawa Bola Tinubu mulki.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa manufar canza kuɗin da gwamnatinsa ta yi shi ne toshe hanya mafi sauƙi wajen samun mulki a Najeriya.
Buhari ya yi ikirarin cewa son fantamawa da tara kudi ko ta halin kaka ya sa ya samu kalubale wajen samun nasara a zaben shugaban kasa na 2003, 2007 da 2011.
Kalli cikakken bidiyon tattaunawar farko da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi da gidan talabijin na Najeriya (NTA) tun bayan barinsa mulki.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun fi kowa wahalar mulka inda ya ce ya yi iya kokarin da zai yi, su ne alkalai.
Muhammadu Buhari a hirarsa ta farko tun bayan saukarsa daga karagar mulki kimanin watanni shida da suka gabata, ya ce baya kewar barin kujerar shugabanci.
Muhammadu Buhari ya ce ‘yan Najeriya su na da wahalar shugabanta, yake cewa shi idan ya ba mutum mukami, ya na kyale shi ne ya sauke nauyin da aka daura masa.
Dr. Umar Ardo ya ce su ne su ka ba Muhammadu Buhari shawarar ya lashe amansa, ya sake neman takara a 2015, amma shugaban kasar ya na samun mulki, ya juya baya.
Muhammadu Buhari
Samu kari