Muhammadu Buhari
Ayo Fayose ya fito ya fallasa yadda Muhammadu Buhari ya jefa Najeriya a kangin bashin shekaru. ‘Dan siyasar ya ce gwamnatin Muhammadu Buhari ta maida Najeriya baya.
Mai fafutukar kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya zargi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kisan mahaifiyarsa da kanwarsa da kuma neman hallaka shi.
Rahoton BBC ya bayyana adadin kwanakin da Shugaba Tinubu ya yi a wajen Najeriya, idan aka kwatanta da na magabacinsai, Buhari a cikin watanni 9 na farko a mulki.
Wani shafin yanar gizo ya wallafa rahoto kwanan nan kan cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yam utu kuma matarsa Aisha Buhari ta tabbatar da hakan.
Sunday Igboho, ‘dan fafutukar kasar Yarbawa ya yi ikirarin cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tura jami’an hukumar DSS don su kasha shi.
Bola Tinubu ya jika hantar ma’aikatan jami’a bayan bakar wahala a zamanin Buhari. Gwamnati tana neman hada fada a jami’o’in kasar a dalilin albashin da aka saki.
Abubakar Malami SAN ya sasanta da kamfanin, ya amince za a ba s $200m domin su janye kara a kotu. Muhammadu Buhari ya fadawa gwamnatin Bola Tinubu gaskiyar batun.
Majalisar dattawa ta kafa kwamiti da zai binciki abubuwan da suka faru a baya. Gwamnatin tarayya ta karbi aron tiriliyoyi daga CBN a lokacin Muhammadu Buhari.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya caccaki gwamnatin Shugaba Tinubu kan yadda take dora alhakin halin da ake ciki kan gwamnatin Buhari.
Muhammadu Buhari
Samu kari