Muhammadu Buhari
Shehu Sani ya caccaki sarakunan Arewa kan kokawa da suka yi game da wahalar da ake sha a karkashin gwamnatin Tinubu, yana mai cewa sun yi gum a lokacin Buhari.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya yi bayanin cewa kamata ya yi ace tsohon shugaban kasa Buhari ya fuskanci shari'a.
Akwai mutane akalla 3 da ake zargi sun taimaka aka sace kusan N3tr daga CBN. Jami’an tsaro za su fara farautar Adamu Abubakar, Imam Abubakar da Odoh Ochene a duniya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Boss Mustapha, ya bayar da shaida a gaban kotu kan zargin fitar da $6.2m daga asusun CBN da ake yi wa Godwin Emefiele.
A shari'ar hukumar EFCC da Godwin Emefiele aka gano Muhammadu Buhari da Boss Mustapha sun amince a fitar da N2.9bn saboda aikin zaben 2023, yanzu ana kotu.
Hukumar DSS ta tsare babban malamin Musulunci a Zaria da ke jihar Kaduna saboda kushe matakan Tinubu inda ya kwatanta shi da Buhari kamar Fir'auna da Hamana.
Lauretta Onochie, tsohuwar hadimar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta caccaki Shugaban kasa Bola Tinubu kan kin daurawa daga inda aka tsaya a gwamnati.
Adams Oshiomhole ya ce mutane na cin kwa-kwa daga manufofin APC. Sanatan Arewacin jihar Edo a majalisar dattawa ya fadawa ‘yan Najeriya cewa nan gaba za a more.
Itse Sagay yana sa ran gwamnatin Bola Tinubu za ta kawo gyara a Najeriya amma Mai ba Shugaba Buhari shawara ya bayyana kuskuren Shugaba Tinubu a ofis.
Muhammadu Buhari
Samu kari