Muhammadu Buhari
Kungiyar nan mai mai fafutikar tabbatar da adalci a al'amuran mulki (SERAP) ta ce tana shirya takardun shigar da kara kotu domin kallubalabtar gwamnatin Buhari
Kalaman na Ortom na zuwa ne bayan fitar wata sanarwa da aka danganta ga hadimin Buhari, Garba Shehu, ranar Laraba 31 ga watan Agusta, The Cable ta ruwaito.
Tsohon 'dan majalisar wakilaikuma sirkin Buhari, Alhaji Sani Sha'aban yace barazanar da majalisar tarayya ke yi na tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari wasa ne.
Wani rahoto daga jaridar Daily Nigerian ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Ahmed Halilu matsayin sabon manajan daraktan NSPMC.
Garba Shehu a wani jawabi da ya fitar, yace Gwamnan Benuwai yana tattaro labaran teburin mai shayi, yana zargin gwamnati da son kai wajen yakar rashin tsaro.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Takata ya sha alwashin ba zai tsoma kansa ta kowacce siga ba yayin zaben 2023 mai gabatowa, ya sanar da Gwamnonin APC.
Sanatan Daura, Ahmad Babba-Kaita ya sha alwashin cewa tun da ya bar APC, sai jam’iyyar PDP ta karbe mulkin Katsina a zaben 2023, a makon nan ya saye ofishin TBO
Labarin da muka samu ya nuna cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya gana ƙofa rufe da gwamnonin cigaba na jam'iyyar APC a fadarsa dake birnin tarayya Abuja
Shugaban kasaMuhammadu Buhari Ya Rattaba Hannu a Kan Sababbin Dokoki 8 a Najeriya. Daga ciki akwai dokar Counselling Practitioners Council of Nigeria, 2022.
Muhammadu Buhari
Samu kari