Jihar Borno
Dakarun sojin Najeriya a ranar Litinin sun sheke a kalla mayakan ta'addanci na ISWAP 16 a karamar hukumar Jere ta jihar Borno, jaridaPRNigeria ta tattaro hakan.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar fatattakar wasu 'yan Boko Haram a jihar Borno, inda aka hallaka da yawansu yayin da suke kokarin shiga birnin Maiduguri.
Duk da yadda ta'addanci ke kamari a kasar Najeriya, wasu daga cikin manyan cigaban da aka samu a shekarar nan su ne sheke shugabannin 'yan ta'adda a Najeriya.
A kalla mayakan ta'addancin 24 na ISWAP da suka hada da manyan kwamandoji aka kashe yayin da suka yi kokarin kai wa tawagar rundunar soja hari a Ngamdu, Borno.
Babban Hafsan tsaron Najeriya (CDS), Janar Lucky Irabor, ya tabbatar da kisan shugaban kungiyar yan ta'addan daular Islamiyya a yammacin Afrika ISWAP, Abu Musa.
Hedkwatar Tsaro ta bayyana cewa yan ta'addan Boko Haram 13,243 tare da iyalansu suka mika wuya a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. Mukaddashin Diraktan labar
A kalla sojoji hudu ne suka ran su a jiya Talata yayin bankado harin da mayakan ISWAP suka kai garin Ngamdu, wani gari da ke tsakanin iyakar Yobe da Borno.
Jiragen yaki biyu masu saukar angulu na rundunar sojin saman Najeriya,NAF, a ranar Talata sun bankado mummunan farmakin da 'yan ta'adda suka kai garin Ngamdu.
Mata shida tare da yara kanana 9 ada aka sace a yankin arewa maso gabas sun tsero daga hannun miyagun da suka sace su. Sun kwashe kwanaki shida suna tafiya.
Jihar Borno
Samu kari