Jihar Borno
Yan ta'addan ISWAP ne sun kai hari wani asibiti inda suka yi sace-sace sannan kuma suka kona karfen sabis a yankin karamar hukumar Magumeri da ke jihar Borno.
Mayakan kungiyar ta'addanci, ISWAP sun rike manoma 76 daga wani sansanin ‘yan gudun hijira daga sansanin ‘yan gudun hijira a Ngala a ranar Juma’a na kwana 2
Wani bidiyo ya bayyana, inda aka ga wani yaro cikin 'yan ta'addan ISWAP yana aiwatar da hukuncin kisa kan wasu sojojin Najeriya. Ya kashe sojojin Najeriya biyu.
Kungiyar Tarayyar Turai ta bayyana irin tallafin da take zubawa a jihar Borno domin dakile rikicin Boko Haram. An kaddamar da wani shirin fim mai suna HOPE.
A kalla 'yan ta'addan kungiyar ISWAP/Boko Haram 37 ne jiragen yakin sojojin saman Nigeria, NAF, suka kashe yayin luguden wutan da suka yi musu a dajin Sambisa.
Ministan tsaro, manjo janar Bashir Salihu Magashi mai ritaya ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno.Bashir ya jagoranci dukkan hafsoshon tsaro zuwa garin.
Rahoto daga jihar Borno ya bayyana yadda mayaƙan ISWAP suka ci karfin yan sanda, suka tilasta shiga bariki a garin Damboa, sun kashe mutum uku yayin harin.
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation HADIN KAI sun halaka wasu 'yan ta'adda tare da samo a kalla motocin yaki biyu tare da buhunan taki 622.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin yan kungiyar Islamic State in West Africa Province (ISWAP) ne suna can sun kai hari garin Damboa a jihar Borno. Damboa yana nan
Jihar Borno
Samu kari