Jihar Borno
Wannan ci gaban dai na zuwa ne a daidai lokacin da sojoji suka ci ga da kai hare-hare kan 'yan ta'addan da kuma fafatawa tsakanin mayakan ISWAP a jihar Borno.
Jihar Borno - Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Gubio dake jihar Borno inda suka yi awon gaba da Likita daya tilo dake garin, Geidam Bulama.
Fiye da gidaje 448 na ‘yan gudun hijira a makarantar sakandaren mata ta gwamnati da ke karamar hukumar Mafa a Jihar Borno suka babbake sakamakon wata kazamar go
Hukumar yan sandan a jihar Borno sun damke mutum biyar, ciki har da Sojoji biyu kan laifin fashi da makami da kisan kai. Kwamishanan yan sandan jihar, Abdu Umar
Shugaban Hukumar harkokin gandun daji na ma'aikatar yanayi a jihar Borno, Peter Ayuba, ya tabbatar da kisan Zaki da mafarauta sukayi a karamar hukumar Konduga.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe mataimakin shugaban kungiyar sarrafa katako ta Jihar Borno, Mr Aga City, Vanguard ta ruwaito. City, kamar yadda ake kiransa, dan asa
Rahoton Cadre Harmonisé na watanni ukun farkon shekarar 2022, ya nuna cewa kusan mutane miliyan 19.4 ciki har da ‘yan gudun hijira 416,000 da ke jihohi 20 da ku
Rundunar sojojin Najeriya ta samu nasarar kwato bindigogin harbo jirgin sama yayin da ta kai samame tsakanin ranar 24 ga watan Fabrairu da 10 ga watan Maris. An
A yammacin Litinin, rundunar sojin jihar Borno tayi musayar wuta da wasu da ake zargin mayakan ISWAP ne, a karamar hukumar Damboa ta jihar Borno, Daily Trust.
Jihar Borno
Samu kari