Jihar Borno
Gwamnatin jihar Borno da rundunar sojin Najeriya a ranar Juma'a sun kaddamar da sake bude titunan Maiduguri - Dikwa - Gamborun Ngala domin kaiwa da kawowa.
Laftanar Janar Yahaya, ya bukaci dakarun da ke shiyyar Arewa maso Gabas (NE) da su kasance a ankare da kuma zama cikin shiri domin kawo karshen yakin da ake yi
Farfesa Babagana Zulum, Gwamnan Jihar Borno, ya nuna damuwa game da kara karfi da kungiyar Islamic State in West African Province (ISWAP) ke yi, rahoton The Cab
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya ce kashi casa'in cikin dari na tubabbun yan Boko Haram da gaske sun ajiye makaman su sun bar ta'addanci gaba daya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce mazauna yankin arewa maso gabas nan babu dadewa za su fuskanci zaman lafiya da daidaito mai daurewa duban irin abubuwan.
Hankula sun tashi a fadar Shehun Borno da ke Maiduguri bayan wani dan sanda, Donatus Vonkong ya harbe sojan da ke aiki da Operation Hadin Kai. Majiyoyi da yawa
Wani jagoran kungiyar yan-sa-kai ya CJTF a jihar Borno ya rasa ransa sakamakon fashewar bam da ake zargin yan ta’addan kungiyar Boko Haram da dasawa a Biu.
A ranar litinin, 31 ga watan Janairu, 2022, mai shari’a Aisha Kumaliya ta babbar kotun jihar Barno ta yanke ma wani mai suna Bashir Mohammed Karube hukunci.
Farfesa Babagana Umara Zulum, Gwamnan Jihar Borno ya yi alkawarin yin iyakar iyawarsa wurin mayar sa jarabawar NECO dole ga makarantun jiharsa, Daily Trust ta r
Jihar Borno
Samu kari