Jihar Borno
Sojojin Najeriya sun yi nasarar dura mafakar ISWAP a jihar Borno, inda suka hallaka 'yan ta'adda da dama. Sun lalata mafakar tare da yi wa 'yan ta'addan illa.
Gwamnan jihar Borno ya kai ziyarar jaje wani yankin jihar Borni, inda 'yan Boko Haram suka kai mummunan hari tare da kashe mutane da dama mazauna yankin...
Rundunar 'yan sandan Jihar Borno sun cafke wani yaro mai Shekaru 13 mai suna Abdullahi Sanusi bisa zargin sa da halaka wani matashi mai Shekaru 19 a kan rake.
Yan sanda sun kama yan daban da suka daki Fadila Abdulrahman, wata mazauniyar jihar, kan wani wallafa da ta yi a Facebook, bayan samun umurni daga Gwamna Zulum.
Gwamnatin jihar Borno ta kafa kwamitin mutum biyar domin bincike kan lamarin Jubril Sadi Mato (Ramadan), dalibin makarantar El-Kanemi da aka yankawa makogwaro.
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa mayakan kungiyar yan ta'adda, Boko Haram, ta sake kai hari yankin karamar hukumar Chibok a jihar Borno ran Alhamis.
Umar Goni, dalibin da ke babbar aji a makarantar su yana hannun jami’an rundunar ‘yan sanda bayan yunkurin halaka wani dalibin na karamin aji da ya yi a makaran
Mayakan ta'addancin Boko Haram a halin yanzu sun cikin wani kauye a karamar hukumar Chibok ta jihar Borno.Wani mai gadi a yankin ya tabbatar cewa na gudun ceto.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya ce baya sa ran neman wata mukamin siyasa a shekarar 2023. Akwai rade-radin cewa gwamnan yana neman yin takarar kujerar m
Jihar Borno
Samu kari