Jihar Borno
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan ta'adda suka farmaki tawagar motocin kamfen Atiku a birnin Maiduguri na jihar Borno. Wasu sun samu raunuka.
Bayan yan kwanaki tsare hannun jami'an yan sanda a jihar Borno, an saki tinkiyar da aka damke kan laifin cin bushasshen kifin wani dan kasuwa a Bulabulin Borno.
Manyan ‘yan majalisar Shura na kungiyar ISWAP,Ali Kwaya da Bukar Mainoka tare da wasu ‘yan ta’addan sun mutu sakamakon bama-bamai da sojin sama suka Harba musu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta dakile wani mummunan farmaki da wasu da ake zargin mambobin ISWAP ne suka kai caji ofis a birnin Magumeri dake jihar Borno.
Yan sanda a garin Maiduguri sun kama tare da tsare wata tunkiya da yaranta biyu bayan wani ya shigar da kara kan cewa sun cinye masa soyayyen kifi da ya kasa.
A kalla mutane shida ne babbar mota dauke da yashi ta mitsike sakamakon tsinkewar birki a kan babban titin Gubio dake wajen babban birnin Maiduguri a Borno.
Wasu gungun ta'addan Boko Haram sun kai hari sansanin yan gudun Hijra dake jamhuriyyar Nijar inda suka yi sanadiyar mutuwar mtuum hudu tare da jikkata wasu.
Gwamna Jihar Borno, Babagana Zulum ya bayyana fargaba kan karancin kudi da fatara, idan ba a magance shi ba, na iya tilasta wasu mutanen da ke sansanin gudu
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
Jihar Borno
Samu kari