Jihar Bauchi
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa tabbas ya ɗauki alkawarin inganta Najeriya da mutanen dake ciki amma iyakar karfinsa kagin hawa kan mulki.
A yau Litinin, 23 ga watan Janairu ne ake gudanar da gangamin kamfen din takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a jihar Bauchi wanda ya samu halartan Buhari.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Bauchi don yakin neman zaben APC.
Shugaba Buhari zai jagoranci yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihar Bauchi dan tallata dan takararta, tsohon shugaban sojin saman Nigeria, Abubakar Sadiq.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki wani yankin karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar Bauchi.‘Yan bindiga sun halaka rayuka biyar sannan sun sace mutum 1.
APC na shirya wasu dabaru a yakin neman zaben shugaban kasarta na 2023, ta jero wasu jihohin PDP biyu da Shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarta don yin kamfen.
Daruruwan mambobin APC a jihar Bauchi sun fice daga jam'iyyar zuwa ta Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa gabannin babban zaben kasar na 2023 mai zuwa.
Babban jigon NNPP ya bayyana sauya sheka zuwa PDP, ya fadi adadin mutanen da suka gaji da tafiyar Kwankwaso, suka sau ladansu suka kama tafiyar lema ta Atiku.
Musulman yankin Yolan Bayara a jihar Bauchi sun yi korafi kan matakin da gwamnati ta dauka na bai wa Kiristoci wani filin makabarta da Musulman suka ce nasu ne.
Jihar Bauchi
Samu kari