Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya yi magana kan zaben 2027 da ake shirin kifar da Bola Tinubu inda ya ce har da jam'iyyar APC.
A wannan labarin, za kun ji cewa Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ya murkushe Boko Haram tun 2002 saboda karfin ikon sojin da jajircewa ya nuna a zamaninsa.
Jam'iyyar ADC ta ce za ta hada kan masu kada kuri'a miliyan 35 a Najeriya domin fatattakar Bola Tinubu da APC a 2027. Shugaban ADC ya ce za su shiga hadaka.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya soki gwamnatin Tinubu, ya ce ’yan CPC na gaskiya ba za su yi shiru ba yayin da talakawa ke wahala a Najeriya.
Adams Oshiomhole ya ce Atiku Abubakar ya fi kowa sauya jam’iyya a tarihin siyasar Najeriya, ya bukace shi da ya rubuta littafi kan yadda ake canja jam'iyya.
Olusegun Obasanjo, Atiku Abubakar, Namadi Sambo, Ken Nnamani, Paius Ayim, sun isa wurin ƙaddamar da littafin tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido.
Yayin da aka fara tunanin zaben 2027, Shugaba Bola Tinubu na kokarin kafa tubali a yankin Kudu maso Gabas don samun nasara da kayar da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi tsokaci mai zafi kan zaben 2027, inda ya ce zaɓen Peter Obi ko Atiku Abubakar hatsari ne matuƙa.
Atiku Abubakar ya yi magana kan kama Gudaji Kazaure da hukumar EFCC ta yi. Ya ce ana son toshe bakin masu sukar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a Najeriya.
Atiku Abubakar
Samu kari