Yajin aikin ASUU
Shugaban yankin jihar Legas na kungiyar Malaman jami'a a Najeriya ASUU, Dele Ashiru, ya bayyyana cewa babu Farfesan dake karban albashi sama da N416,000 a wata.
Kakakin majalisar wakilai a Najeriya ya gayyaci wasu ministoci da shugaban kungiyar ASUU domin su shiga wata ganawar gaggawa da ta shafi manyan jami'an hudu.
Kungiyar Malaman Jami'o'in Najeriya ASUU ta yi watsi da rahoton wani kwamiti da sashenta na Owerri tayi kan nadin Ministan Sadarwa, Isa Ali Pantami, matsayin.
Kungiyar malaman jami’o’i na Nigeria, ASUU, ta bai wa gwamnatin tarayya makwanni 3 don cika mata sharuddan da ta gindaya wa gwamnatin, The Nation ta ruwaito. hh
Kungiyar ASUU, reshen Jami'ar ATBU ta Bauchi ta soki nadin da aka yi wa Ministan Sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Pantami a matsayin Farfesa na harkar ts
Bayan nada Dr Pantami matsayin Farfesa an samu cece-kuce, lamarin da ya kai ga wasu ke ganin hakan ba gaskia bane. A bangaren jami'ar, ASUU sun gudanar da binci
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta bayyana cewa komai ka iya faruwa matukar gwamnatin tarayya ta gaza cika alkawurran da ta ɗauka a yarjejeniyar MoA.
Yayin da ake kila wa kala game da yajin aikin malaman jami'o'i, gwamnatin tarayya ta bayyana taron da suka yi da kungiyar ASUU a matsayin wanda aka ci nasara.
Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU na barazanar sake shiga yajin aikin gama gari saboda rashin biyan wasu malaman kungiyar albashi duk da umurnin Shugaban kasa.
Yajin aikin ASUU
Samu kari